Dan majalisar kasar Amurka, Jamie Raskin ya nemi likitan White House ya yi wa shugaba Donald Trump gwajin kwakwalwa domin tabbatar da lafiyarsa bayan yakin Iran.
Dan majalisar kasar Amurka, Jamie Raskin ya nemi likitan White House ya yi wa shugaba Donald Trump gwajin kwakwalwa domin tabbatar da lafiyarsa bayan yakin Iran.
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmi (MURIC) ta gargadi sojojin Najeriya kan koyi da sojojin kasar Gabon da suka hambarar da gwamnatin Shugaba Ali Bongo a ranar Laraba.
Fitaccen lauyan nan mai fafutukar kare hakkin dan Adam, Femi Falana (SAN) ya ce matsin talauci ne abinda ya janwo ake ta samun juyin mulki a kasashen Afirka.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta sanar da cewa har kawo yanzu, akwai adadin mutane akalla 23,000 da suka ɓace sakamakon matsaloli daban-daban na rashin tsaro.
Sabon ministan tsaro, Muhammad Badaru Abubakar ya bayyana cewa Najeriya na daf da bankwana da matsalar tsaro idan aka samu kayan aiki na zamani ga jami'an tsaro
Wata matashiyar budurwa mai shekaru 16, Priscilla Galadima, ta gamu da ajalinta bayan wata motar tanka ta bi ta kanta a garin Minna, babban birnin jihar Neja.
Gungun fusatattun matasa da ba a iya gane ko su waye ba, sun farmaki cocin RCCG a yayin da ake tsaka da gudanar da Ibada, inda suka farfasa muhimman abubuwa.
Kwamitin kula da asusun raya muhalli ta fara bincike kan zargin badakalar kudade na Naira biliyan 81 wurin dashen Itatuwa miliyan 21 a jihohin Arewacin Najeriya
Atiku Abubakar, dan takarar jam’iyyar PDP a zaben 2023 ya bayyana hanyar da ECOWAS da AU za su bi don hana sojoji karbe mulki a Afrika. Ya yi martani kan Gabon.
Nyesom Wike, ministan Abuja ya ce Shugaban kasa Bola Tinubu ya umurce shi da ya farfado da FCT. A ranar 16 ga watan Agusta ne aka nada Wike ministan Abuja.
Labarai
Samu kari