Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce tsadar da ake kan man fetur a Najeriya bata kai yadda farashin ya yi mugun tashi a kasar Kenya da kasashen Afrika ba
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce tsadar da ake kan man fetur a Najeriya bata kai yadda farashin ya yi mugun tashi a kasar Kenya da kasashen Afrika ba
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
Wani matashi ya salwantar da ran mahaifinsa mai shekara 100 a duniya bayan ya ƙi dawo masa da kuɗinsa wanda hakan ya fusata shi ya aikata wannan ɗanyen aikin.
Wani dan shekaru 55 ya magantu kan dalilin da yasa ya saki matansa uku a rana daya. Mutumin ya ce ya gaji da su sannan ya fallasa munanan dabi’unsu a intanet.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ce yana bibiyar halin da ake ciki a ƙasar Gabon sakamakon kifar da gwamnatin Demokuradiyya da sojojin ƙasar suka yi.
Bayan samun tasgaro a juyin mulki a Gabon a shekarar 2019, sojin kasar sun samu nasarar kifar da gwamnatin Ali Bongo bayan shekaru 12 ya na mulkin kasar Gabon.
Shahararren ɗan daudun nan Idris Okuneye Olanrewaju wanda aka fi sani da Bobrisky, ya yi martani kan kamen 'yan luwadi 100 da jami'an 'yan sandan jihar Delta.
Kasar Najeriya ta yi nasarar biyan bashin makudan kudade har na Dala biliyan 1.17 ga kasashen Sin da Faransa da kuma Bankin Duniya cikin watanni shida kacal.
Hukumar yan sanda reshen jihar Delta ta sha alwashin gurfanar da yan luwadin da jami'anta suka damƙe a wani fitaccen Otal a jihar Delta bisa dokar Najeriya.
Pa Michael Taiwo Akinkunmi, wanda ya kirkiri tutar Najeriya ya rasu yana da shekaru 84 a duniya. Daya daga cikin ‘ya’yansa ne ya sanar da labarin mutuwarsa.
'Yan sanda sun yi ram da wani ɗalibin jami'ar Patakwal (UNIPORT) bisa zargin ya daɓa wa budurwarsa wuka har lahira daga samun saɓani a gidan da yake zaune.
Labarai
Samu kari