Shugaba Bola Tinubu ya kira Gwamna Ademola Adeleke tare da tabbatar masa cewa ya umarci EFCC ta janye umarnin kotu na daskarar da asusun gwamnatin Osun.
Shugaba Bola Tinubu ya kira Gwamna Ademola Adeleke tare da tabbatar masa cewa ya umarci EFCC ta janye umarnin kotu na daskarar da asusun gwamnatin Osun.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Jami'an yan sanda tare da hadin gwiwar yan sakai sun yi nasarar fatattakar miyagun yan bindiga a wani artabu a jihar Bauchi, inda suka halaka dan bindiga daya.
Wani dan Najeriya ya ba da labari mai ciwo na wasu iyali da suka rasa mahaifinsu cikin dare. Jama’a sun yi martani sosai kan wallafar da ya yi a dandalin Twitter.
Yan bindiga sun kai farmaki kan motar kuɗin gidan gwamnatin jihar Ogun, sun yi awon gaba da makudan kudi tare da ajalin akantan ofishin Gwamna Abiodun.
An gurfanar da matar ne mai suna Hafsa bisa zargin ta yi wa mijinta dukan tsiya kan hira da 'yan mata a waya. Kotu ta kulle ta zuwa 11 ga watan Disamba, 2023.
Masu garkuwa da mutane sun nemi naira miliyan 16 daga iyalan mata takwas da suka yi garkuwa da su a wani kauyen Abuja. Akwai matar sarkin garin cikin matan.
Tsohon ministan wasanni a gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Solomon Dalung ya sanar da rasuwar mahaifiyarsa wacce ta riga mu gidan gaskiya.
Wani mutumi ya farmaki wajen shagalin bikin tsohuwar budurwarsa da ta haifa masa yaro da niyan tarwatsa taron gaba daya. Bidiyon ya yadu a dandalin soshiyal midiya.
Hukumar EFCC ta sake bijiro da wata tuhuma kan tsohon gwamnan Babban Bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele kan ba da kwangiloli ba bisa ka'ida ba.
Wata matashiya ta ja hankalin jama’a da dama a dandalin TikTok bayan ta baje kolin sauyawar launin fatar jikinta. Jama’a sun yi martani sosai a wallafar tata.
Labarai
Samu kari