Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Wasu yan bindiga sun tare motocin kamfanin 'Benue Links' mallakin gwamnatin jihar Benuwai, sun yi awon gaba da fasinjoji akalla 10 ranar Lahadin nan.
Wani jami'in Hukumar Kiyaye Hadura ta Kasa, FRSC ya rasa ransa bayan direban babbar mota ya tunkudo shi kasa tare da murkushe shi har lahira a hanyar Abuja.
Abubakar Momoh, ministan raya yankin Neja Delta a gwamnatin Tinubu ya gana da tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan da Asari Dakubo a birnin Abuja.
Masu garkuwa da mutane sun kai farmaki yankin Maigemu da ke karamar hukumar Jos ta gabas a jihar Filato inda suka sace malamin addini da wasu mutum uku.
Babban bankin Najeriya (CBN), ya musanta raɗe-raɗin da ake yaɗawa na cewa yana ƙoƙarin sauya fasalin kuɗaɗen Najeriya ta yanda duk dala ɗaya za ta dawo.
Gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya dakatar da shugaban hukumar gudanarwa na KASCO Dr. Tukur Dayyabu Minjibir sakamakon samunsa da sakaci wajen aiki.
Yayin da ake tunanin farashin siminti na iya saukowa, Fasto Elijah Ayodele ya bayyana cewa hakan ba zai taba faruwa ba kamar yadda mutane ke zato.
Ɗaniel Bwala hadimin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ya caccaki shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu kan yawan zuwa ƙasar waje.
Jami’ar Obafemi Awolowo (OAU) Ife ta shiga sahun makarantun da suka kara kudin makarantarta a daidai lokacin da al'ummar kasar ke fama da matsin rayuwa.
Labarai
Samu kari