Mutane biyar da ake zargin mayaƙan ƙungiyar ISWAP sun mutu yayin haɗa bam a Marte, da ke Borno, yayin da sojoji suka ƙara matakan tsaro a yankin.
Mutane biyar da ake zargin mayaƙan ƙungiyar ISWAP sun mutu yayin haɗa bam a Marte, da ke Borno, yayin da sojoji suka ƙara matakan tsaro a yankin.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Allah ya karbi rayuwar shugaban karamar hukumar Gombe, Alhaji Aliyu Usman Haruna da aka fi sani da Ali Ashaka da yammacin yau a Masar bayan fama da doguwar jinya.
Babbar kotu da ke zamata a Potiskum da ke jihar Yobe ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya kan daya daga cikin sojojin da ake zargi da kisan Sheikh Goni Aisami.
Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya bukaci shugaban Bola Ahmed Tinubu ya shiga tsakani kuma ya tabbatar da duk mai hannu a kisan masu Maulidi ya fuskanci hukunci.
Rundunar yan sandan jihar Borno ta samu nasarar kwance wani bam da aka da s aa kofar shiga jami'ar Maiduguri (UNIMAID). Ba a samu rauni ko asarar rai ba.
Farfesa Isa Ali Pantami da sauran mutane sun yi Allah wadai da kashe ‘Yan Mauludi a Kaduna. Pantami ya ce wajibi ne a gudanar da bincike na musamman a kan kisan.
Jami'an gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin mataimakiyar gwamna sun je ta'aziyya kauyen Tudun Biri da ke karamar hukumar Igabi bayan abinda ya faru.
Tsagin jam'iyyar Labour Party (LP), ya yi wa Peter Obi, wankin babban bargo kan yadda yake yawan sukar gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Rundunar sojojin Najeriya ta nemi yafiyar al'ummar Tudun Biri, gwamnatin Kaduna bisa harin bam na ranar Lahadi da ta gabata. Akalla mutum 85 suka mutu a harin.
Kungiyar Izala ta yi martani game da harin bam da sojoji su ka kai kan masu Maulidi a Tudun Biri da ke jihar Kaduna, ta yi addu'ar Allah ya mu su rahama.
Labarai
Samu kari