Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Magoya bayan Tajudeen Baruwa da Badru Agbede sun sanya mutanen Abuja cikin firgici bayan sun ɓarke da rikici wanda har harbe-haben bindigu aka yi.
Bola Tinubu ya cire tsarin tallafin man fetur, jama'a su na shan wahala. ‘Yan kwadago da kungiyoyin ma’aikata za su iya tafiya jajn aikin da zai shafi ko ina.
Sojoji da-dama sun mutu yayin da su ke kare kasa. Janar Taoreed Lagbaja a matsayinsa na hafsun sojojin kasa ya sanar da cewa Bola Tinubu ya ce a fito da kudinsu.
Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu ya sallami dukkan hadiman mataimakinsa na yada labarai, Lucky Ayedatiwa mako daya bayan dawowarsa daga jinya.
Tsohon gwamnan jihar Legas, Babatunde Raji Fashola ya bayyana cewa zai taka rawarsa a matsayinsa na ɗan ƙasa a gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Alhaji Aliko Dangote, babban attajirin da ya fi kowa kuɗi a Afrika ya samu wata gagarumar riba da ta ba shi damar shiga cikin jerin manyan attajirai 100 na duniya.
Tsohuwar shugabar hukumar NDDC, Lauretta Onochie na son hukumar ƴan sandan farin kaya ta cafke Peter Obi na jam'iyyar Labour Party kan zargin iza wutar rikici.
Kungiyar MURIC ta soki gamayyar Fastoci kan barazanar da su ka yi wa alkalan kotun koli yayin da 'yan takarar adawa su ka sha alwashin daukaka kara.
Binciken diddigi da Legit ta gudanar ya nuna cewa bidiyon da ka yaɗa mai cewa Tinubu na shirin daina amfani da naira a koma dala a ƙasar nan, ƙarya ne.
Labarai
Samu kari