Ministan ayyuka, David Nweze Umahi, ya bayyana sakon da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba shi yayin da ake kiran ya tsige shi daga mukaminsa.
Ministan ayyuka, David Nweze Umahi, ya bayyana sakon da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba shi yayin da ake kiran ya tsige shi daga mukaminsa.
Bangaren PDP mai goyon bayan Nyesom Wike ya yi murnar fitar da sunan Sanata Sandy Onor a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa na 2027 da hukumar INEC ta yi..
Kungiyar dattawan Arewa sun caccaki shugaban kasa Bola Tinubu kan mayar da hankali a lamuran tattalin arziki maimakon tsaron rayukan al'ummar kasar.
A ranar Laraba, 6 ga watan Disamba, masu zanga-zanga sun mamaye majalisar dokokin kasa sannan sun bukaci ministan tsaro, Badaru ya yi murabus kan kisan masu Maulidi.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya yu ta'aziyyar mutanen da suka mutu a harin bam din da sojoji suka kai kan masu bikin Maulidi a Kaduna.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya kirkiro sabuwar ma'aikatar jin kai da walwala don rage wa jama'ar jihar talauci da radadin da su ke ciki bayan cire tallafi.
Mr Sunday Ogwo Okpalle ya kasan jami'in dan sanda na tsawon shekaru talatin biyar, inda ya yi aiki a Niger, sai dai yanzu ya koma barace-barace don neman abinci.
Hadimin mawaki Davido, Isreal DMW, ya zama mai zafi a gari yayin da wata matashiyar budurwa, Ella Ada, ta nemi aurensa. Cikin kuka take rokonsa da ya aureta.
Duk da alkawarin da NNPCL ya yi, ba dole ba ne matatar da ake jira ta soma aiki a Disamba. Gwamnatin Muhammadu Buhari ta kashe biliyoyi masu yawa domin gyaransu.
Wani fasto dan Najeriya ya jawo cece-kuce a soshiyal midiya bayan ya bukaci yan cocinsa su kara kudin da su ke bayarwa sadaka. An yi maartani sosai.
Wadanda suka tsira a harin bam da rundunar sojin Najeriya ta kai sun ba da labarin abun da ya faru kan idanunsu. Adadin wadanda suka rasu ya karu zuwa 120.
Labarai
Samu kari