Ministan ayyuka, David Nweze Umahi, ya bayyana sakon da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba shi yayin da ake kiran ya tsige shi daga mukaminsa.
Ministan ayyuka, David Nweze Umahi, ya bayyana sakon da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba shi yayin da ake kiran ya tsige shi daga mukaminsa.
Bangaren PDP mai goyon bayan Nyesom Wike ya yi murnar fitar da sunan Sanata Sandy Onor a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa na 2027 da hukumar INEC ta yi..
Wata baturiya mai shekaru sittin da biyu ta samu nasarar yin saukar Al-Kur'ani a wata makarantar islamiyya a Kano. Shekarunta talatin kenan a jihar Kano.
Wasu miyagun yan bindiga sun halaka wani direba tare da yin awon gaba da fasinjoji takwas a jihar Neja. Yan bindigan sun kuma nemi makudan kudaden fansa.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya diro Najeriya yayin da kallo ya koma kansa don ganin matakin da zai ɗauka kan kisan masu maulidi a Kaduna.
Shugaban kungiyar Izala, Sheikh Sani Yahaya Jingir ya yi Allah wadai da harin bam kan masu Maulidi a Tudun Biri da ke karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna.
Dakarun sojoji sun samu nasarar halaka masu ba yan bindiga bayanai a jihar Kaduna. Sojojin sun kuma cafke wasu mutum shida masu ba yan bindigan bayanai.
Kungiyar MURIC ta yi Allah wadai da kisan da aka yi wa mutum 120 a kauyen Tudun Biri cikin karamar hukumar Igabi ta jihar Kaduna. Ta bukaci a yi bincike.
Kasafin kudin da gwamnatin tarayya ta shirya ya nuna abin da aka ware da sunan tafiye-tafiyen Bola Ahmed Tinubu da Kashim Shettima a shekarar badi ya zarce N15bn.
Dakarun sojoji a yayin yakin da suke yi da yan ta'adda a sassa daban-daban na kasar nan, ana samun tsautsayi su jefa bama-banai kan fararen hula a wasu lokutan.
Rabiu Musa Kwankwaso ya koka game da abin da ya faru a Tudun Biri a Kaduna, ‘Dan siyasan yake cewa ba yau sojoji su ka soma hallaka mutanen da ba su yi laifi ba.
Labarai
Samu kari