Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Gobara ta tashi da tsakar dare a ofishin Kamfanin Samar da Wutar Lantarnki na Najeriya (TCN) da ke Jihar Kebbi. Gobarar ta tashi ne da misalin karfe 12.30 da dare.
Bayan zanga-zanga da ake ta yi a Najeriya kan kare-karen kudin makaranta, Jami'ar Legas ta rage kudin makarantar dalibai a yau Juma'a 15 ga watan Satumba.
Ministan harkokin cikin gida na tarayya, Mista Tunji Ojo ya bayyana cewa matsalar tsaro ce ta sanya iyaye suka daina tura yaransu makarantu a faɗin ƙasar nan.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada mutane 11 mukamai a cikin kwanaki 15 na farkon watan Satumba. Daga cikinsu akwai Zacch Adedeji, mukaddashin shugaban FIRS.
Shugaban hukumar tara kudaden haraji ta kasa (FIRS) da aka tsige, Muhammad Nami ya magantu bayan umurnin Shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.
Hukumar dillacin labarai na kasa ta ce lokacin da gwamnatin jihar Filato ta fito da jerin sunayen wadanda za su amfana da Remi Tinubu, babu musulmi ko guda a ciki.
A ranar 1 ga Oktoba Najeriya za ta cika shekara 63 da samun ‘yancin kai a hannun turawan Birtaniya. Kwamiti mai mutane 15 zai shirya bukukuwan da za ayi na bana.
Da alama mutanen tsohon Gwamnan CBN Godwin Emefiele sun shiga uku. Ba komai ya jawo hakan ba sai binciken da Jim Obazee yake yi a CBN da kuma NIRSAL.
Bola Ahmed Tinubu ya shiga gana wa yanzu haka da shugaban APC nanƙasa, Abdullahi Umar Ganduje da manyan shugabannin hukumomin tsaro na ƙasa a Abuja.
Labarai
Samu kari