Hukumar DSS ta gurfanar da tsohon gwamna, Nasir El-Rufai a kotu yau 23 ga Afrilu, 2026, kan zargin yin kutse tare da sauraron kiran wayar NSA Nuhu Ribadu.
Hukumar DSS ta gurfanar da tsohon gwamna, Nasir El-Rufai a kotu yau 23 ga Afrilu, 2026, kan zargin yin kutse tare da sauraron kiran wayar NSA Nuhu Ribadu.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Dan majalisa mai wakiltar mazabar Khana 2 da ke karamar hukumar Khana a jihar Ribas, Honarabul Dinebari Loolo ya riga mu gidan gaskiya a yau Litinin.
Abdussamad Rabiu wanda ya mallaki kamfanin BUA ya samu kazamar riba har Naira miliyan 986 a cikin sa'o'i 24, ya shiga jerin masu kudin duniya 500 tare da Dangote.
Wani jami'in hukumar kiyaye haɗura ta ƙasa (FRSC) ya rasa ransa bayan wani direban babbar mota ya murƙushe shi yana tsaka da aikinsa a jihar Legas.
Dillalan iskar gas a Najeriya sun yi hasashen cewa idan har Shugaba Tinubu bai saka baki ba to lallai za a samu karin farashin iskar gas na girki zuwa watan Disamba.
Ƴan bindiga sun tare hanya sun yi awon gaba da limamin cocin Katolika ta Enugu, Rev. Fr. M. Okide, tare da wasu mutum shida da ba su ji ba, ba su gani ba.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kona ɗalibi mai neman shiga jami'a har lahira yayin da suka kai hari fadar wani basarake a jihar Osun jiya Lahadi.
Uwargidan tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo ta nemi afuwa a madadin mijinta bayan cin mutuncin da ya yi wa sarakunan jihar Oyo a wajen wani taro.
Wata kwamishinar harkokin mata a jihar Ondo, Olubunmi Osadahun ta gamu da fushin wani matashi kan zargin nuna wariya na rabon kayan tallafi don rage radadi.
An hana mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu, shiga tsohon ofishinsa dake a gidan gwamnatin jihar. Hakan ya biyo bayan rikicin da suke da gwamna Obaseki.
Labarai
Samu kari