Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Gwamnan jihar Katsina Dikko Umar Radda ya cire rawanin Hakimin Kuraye bisa zargin ɗaura aure ba tare da bincike ba, basaraken ya yi martani kan hakan.
Bayan dogon jiran lokacin da za ta fara aiki, matatar man fetur ta Dangote ta sanar da cewa a cikin watan Oktoba za ta fara aikin tace ɗanyen man fetur.
Ministan makamashi Adebayo Adelabu ya sha alwashin kawo ƙarshen matsalar wutar lantarki a da ta ƙi ci ta ƙi cinyewa a ƙasar nan, cikin shekara uku masu zuwa.
Wani magidanci, Mista Williams ya shiga hannu bisa zargin yana da hannu a mutuwar ɗiyarsa 'yar shekara 12 ta yanayi mai ban tausayi a gonarsa a Nasarawa.
Ƴan bindiga sun yi awon gaba da wani manomi lokacin da yake dawowa daga gona tare da ɗiyarsa jihar Kwara. Ƴan sanda sun tabbatar da aukuwar lamarin.
Wasu tsagerun yan bindiga sun halaka jami'an tsaro akalla takwasa a wani kazamin harin rashin imani da suka kai musu a jihar Imo da ke kudancin Najeriya.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja ta zaryar da hukinci kan ƙarar da tsohon sanata Adamu Bulkachuwa ya shigar ta neman a hana ICPC bincikarsa.
Kamfanin man fetur na ƙasa NNPCL ya girgiza ɓangaren ma'aikatansa, ya sanar da sallamar duk wanda ya rage masa kasa da watanni 15 ya yi ritaya daga aiki.
Wasu miyagun 'yan bindigan daji sun tafka mummunaɗ ɓarna yayin da suka kai farmaki mai muna kan ƙauyuka 7 da ken kan iyaka a jihohon Kebbi da Sakkwato.
Labarai
Samu kari