Fitaccen mawakin siyasa Muhammadu Buhari, wanda aka fi sani da Kosan Waka, ya rasu a wani asibiti da ke Kano bayan doguwar jinyar da ya sha. An shiga alhini.
Fitaccen mawakin siyasa Muhammadu Buhari, wanda aka fi sani da Kosan Waka, ya rasu a wani asibiti da ke Kano bayan doguwar jinyar da ya sha. An shiga alhini.
Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya wacce tace tana aiki ne a gidan mai ta sauya zuwa wata kyakkyawar budurwa ajin farko bayan ta tashi daga bakin aiki.
Nyesom Wike ya gamu da fushin wasu mazauna da 'yan asalin garin Abuja. A yau jama'a sun yi zanga-zanga a birnin Abuja, sun bukaci a tsige Ministan Najeriya.
Jam'iyya mai mulki ta APC ta shiga wata ganawar sirri da wasu gwamnoni da jiga-jigan jam'iyyar a Abuja. Sai dai ba a gano dalilin yin sganawar ba.
Kungiyar dattawan Arewa sun caccaki shugaban kasa Bola Tinubu kan mayar da hankali a lamuran tattalin arziki maimakon tsaron rayukan al'ummar kasar.
A ranar Laraba, 6 ga watan Disamba, masu zanga-zanga sun mamaye majalisar dokokin kasa sannan sun bukaci ministan tsaro, Badaru ya yi murabus kan kisan masu Maulidi.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya yu ta'aziyyar mutanen da suka mutu a harin bam din da sojoji suka kai kan masu bikin Maulidi a Kaduna.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya kirkiro sabuwar ma'aikatar jin kai da walwala don rage wa jama'ar jihar talauci da radadin da su ke ciki bayan cire tallafi.
Mr Sunday Ogwo Okpalle ya kasan jami'in dan sanda na tsawon shekaru talatin biyar, inda ya yi aiki a Niger, sai dai yanzu ya koma barace-barace don neman abinci.
Hadimin mawaki Davido, Isreal DMW, ya zama mai zafi a gari yayin da wata matashiyar budurwa, Ella Ada, ta nemi aurensa. Cikin kuka take rokonsa da ya aureta.
Labarai
Samu kari