Fitaccen mawakin siyasa Muhammadu Buhari, wanda aka fi sani da Kosan Waka, ya rasu a wani asibiti da ke Kano bayan doguwar jinyar da ya sha. An shiga alhini.
Fitaccen mawakin siyasa Muhammadu Buhari, wanda aka fi sani da Kosan Waka, ya rasu a wani asibiti da ke Kano bayan doguwar jinyar da ya sha. An shiga alhini.
Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Majalisar shari'a ta Najeria (NJC) ta amince da karin matsayin alkalai 11 daga Kotun Daukaka Kara zuwa Kotun Koli. Za a nada su da zaran Shugaba Tinubu ya sa hannu.
Fatara tana tada tsohon bashi, ‘Yan majalisan da aka yi a 1990s sun roki gwamnatin Bola Tinubu ta biya su albashi da alawus na aikin da su ka yi a baya.
Zanga-zanga ta barke a garuruwan Arewa ganin cewa ana tsakiyar maulidi a kauyen Tudun Biri sojoji su ka harba bama-bamai ga mutanen da ba su san hawa ko sauka ba.
Gwamnati ta yi watsi da batun Mambilla a 2024, Tun a shekarar 2017 Muhammadu Buhari ya amince a kashe $5.792bn domin wannan aiki, har yau dai maganar ba tayi nisa ba
Shugaban ma'aikatan Gwamnatin Tarayya, Femi Gbajabiamila ya yi martani kan jita-jitar cewa an ware biliyan 21 don gyaran gidansa da ke Abuja inda ya ce karya ce.
Sanata Abdul'aziz Yar'adua daga jihar Katsina ya bayyana cewa harin bam kan masu Maulidi a Kaduna kuskure ne da ba ya bukatar sai hafsan sojoji ya yi murabus.
An bukaci rundunar yan sandan fararen kaya da cikin gaggawa ta gayyaci Rabiu Musa Kwankwaso domin amsa tambayoyi kan zanga-zangar da ake yi a Kano.
Asma'u Sani, yarinyar da ke fama da jinyar cutar daji ta riga mu gidan gaskiya yayin da ake shirye-shiryen fitar da ita kasar Indiya don ya mata aiki.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya shirya gwangwaje ma'aikatan jiharsa a yayin da shekarar nan ta 2023 ta kawo karshe. Gwamnan zai biya albashin watan 13.
Labarai
Samu kari