Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Wani bidiyo mai ban dariya ya nuno lokacin da wasu matasa uku suka tunkari wata budurwa sannan suka duka don rokonta lambar wayarta a madadin abokinsu.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi magana kan hukuncin da kotun zaɓen gwamnan jihar ta yanke na ƙwace nasararsa. Gwamnan ya ce zai daukaka ƙara.
Masu karbar fansho a jihar Lagas za su fara azumi da addu'o'i a ranar Alhamis, 21 ga watan Satumba a kokarinsu na ganin an gyara duk wasu kura-kurai da ke tsarin.
Gwamnatin jihar Kano ta saka dokar kulle na awanni 24 a jihar Kano sakamakon hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwamna da ta tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Babbar kotu da ke zamanta a jihar Delta ta ba da belin 'yan luwadi 69 da aka kama su na auren jinsi a jihar a watan da ya gabata kan kudi Naira dubu 500.
Alƙalin alƙalai na ƙasa, mai shari'a Olukayode Ariwoola, ya rantsar da sabbim alƙalai guda tara na kotun ɗaukaka ƙara. An bayyana cikakken jerin sunayensu.
Kotun zaben gwamnan jihar Bauchi ta tabbatar da nasarar Gwamna Bala Mohammed na jam'iyyar PDP a zaben gwamna na ranar 18 ga watan Maris da aka yi a jihar.
Rahotannin da ke fitowa sun nuna cewa aƙalla akwai gwamnoni 10 da wasu ƙungiyoyi da ke ƙulla shirin raba Godswill Akpabio daga shugabancin majalisar dattawa.
Dr Umoh Michael, wani likita a bangaren tiyata na asibitin koyarwa na jami’ar jihar Lags (LUTH), ya yanke jiki ya mutu bayan shafe tsawon awanni 72 yana aiki.
Labarai
Samu kari