Shugaban tsagin ADC a Najeriya, Nafi’u Bala ya musanta rahoton da ke cewa ya yi nadamar rikicin jam’iyya tare da zargin rayuwarsa na cikin haɗari.
Shugaban tsagin ADC a Najeriya, Nafi’u Bala ya musanta rahoton da ke cewa ya yi nadamar rikicin jam’iyya tare da zargin rayuwarsa na cikin haɗari.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Tsageru ɗauke.da muggan makamai sun kai farmaki har cikin gida, sun yi awon gaba da shugaban ma'aikatan shugaban majalisar dokokin jihar Adamawa.
Ana zargin Shugaba Tinubu ya ware makudan kudade har naira biliyan 5.9 don siyan jirgin ruwa na alfarma a fadarsa, shugaban ya karyata wannan jita-jita.
Gwamnatin Abba Kabiru Yusuf ta sake tsokano fushin kotu bayan rusau a masallacin idi. Dole Gwamnatin Kano ta biya diyyar Naira Biliyan 30 na rushe-rushen shaguna
Shirin NLC na yin zanga-zanga a Imo ya samu nakasu, yayin da aka yi awon gaba da shugaban kungiyar. Bayan bayyanarsa, ya labarta yadda aka lakada masa dukan tsiya.
Dakarun sojojin Najeriya tare da haɗin gwiwar ƴan sakai sun samu nasarae ceto mutum huɗu da miyagun ƴan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Kebbi.
Nyesom Wike, ministan babban birnin tarayya, ya bayyana shirin da gwamnatinsa ke yi wa Abuja, kuma ya bayyana makomar wasu gine-gine da aka yasar a babban birnin.
Majalisar wakilai ta ɗauki matakai kan binciken yadda aka kashe N100bn na tallafin COVID-19, inda ta umarci Akanta Janar ta tarayya ta bayar da rahoto a kai.
Wani dan Najeriya ya sha caccaka a soshiyal midiya bayan ya ci naira miliyan 15.6 a caca da ya buga da N100. An soke shi kan ba wanda ya ba shi satar amsa N100k.
Babban Sarkin Hausawa na kasar Ibadan, Alhaji Ali Zungeru ya dakatar da Sarkin Sasa Haruna Maiyasin bisa samunsa da laifin nuna rashin ladabi ga Olubadan na Ibadan.
Labarai
Samu kari