Rahotanni sun ce Kanal Mohammed Ma’aji ya bai wa malaman Musulunci miliyoyin Naira domin addu'a, yayin da malaman suka ce sun yi kokarin hana shirin juyin mulki.
Rahotanni sun ce Kanal Mohammed Ma’aji ya bai wa malaman Musulunci miliyoyin Naira domin addu'a, yayin da malaman suka ce sun yi kokarin hana shirin juyin mulki.
Aikin hanyar Abuja-Kaduna ya dawo Naira tiriliyan 1.3. Sanata David Umahi ya koka a kan yadda Julius Berger su ka kara kudin gina titin Abuja-Kaduna-Kano.
Zakazola Makama ya tattaro cewa shugaban ƙungiyar ISWAP, Ba'a Shuwa da tulin mayaƙansa sun bakunci lahira bayan luguden wutar jirgin sojojin Najeriya a Borno.
'Yan ta'adda da ake zargin mayakan Boko Haram ne sun yi ajalin wai Fasto mai suna Luka Levong a garin Kwari da ke karamar hukumar Geidam a jihar Yobe.
Rundunar 'yan sanda a jihar Borno ta cafke wata kwararriyar mai satar waya mai suna Fatima Abacha a jihar Borno da wasu mutane 84 kan wasu zarge-zarge.
Shugaban kungiyar NANS reshen jami'o'in Benin, Ugochukwu Favour ya nemi a kama dan jaridan da ya yi rahoton 'digiri dan Kwatano', inda ya ce barazana ne ga gwamnati.
Wasu ƴan bindiga sun kai harin Kwanar Dutse a jihar Zamfara da yammacin ranar Laraba, sun halaka mutane akalla 10 saboda sun gaza biyan harajin N20m.
Dan majalisar tarayya da ke wakiltar mazabar Fagge, ya ba dalibai 512 daga makarantun jami'a da na sakandire tallafin miliyoyin naira. Zai kuma gina firamare.
Akwai dalibai 15, 000 da suke karatu a jami’o’in da aka tsaida karbar takardar shaidarsu a Benin. Kungiyar NANS ta roki gwamnatin Najeriya ta guji yin kudin goro.
Gwamnatin tarayya ta na kukan rashin kudi, ana shirin hada ta da aiki. Ana so a kafa sababbin jami’o’i 47, da FCE 32 da manyan asibitoci 56 a jihohi
Labarai
Samu kari