Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
A ranar Lahadi ce 29 ga watan Oktoba aka tsinci gawar lakcara a gidanta da ke jihar Neja, 'yan sanda sun cafke yarinyar da ake zargi kan kisan a yau Talata.
Wata mata da ta nemi saurayi ya bata lambar wayarsa ta yi baiko. Ta ba da labarin yadda ta fara nunawa saurayin tana sonsa sannan ta karfafawa mata gwiwar yin haka.
An kwashi Joe Ajaero, shugaban kungiyar kwadago na kasa (NLC) zuwa wani asibiti a Owerri, babban birnin jihar Imo inda yake samun kulawar likitoci.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi magana kan lokacin da za a daina amfani da tsofaffin takardun kuɗi, a yayin da wa'adin ranar 31, ga watan Disamba ya matso.
Daliban jami'ar Obafemi Awolowo sun gudanar da zanga-zanga a ofishin hukumar INEC da ke Ibadan kan kama daliban jami'ar bisa zarginsu da aikata laifukan damfara
A ranar Laraba, 1 ga watan Nuwamba, hukumar yaki da cin hanci da rashawa, EFCC, ta sanar da haramta ayyukan dare a Najeriya. Dele Oyewale ne ya bayyana hakan.
Wasu masu zanga-zanga sun yi tattaki har zuwa zauren majalisar tarayya da ke Abuja ranar Laraba, sun buƙaci a tsige Bello Matawalle daga matsayin ministan tsaro.
Hukumar EFCC ta samu nasarar cafke dalibai 69 bisa zargin aikata laifukan damfara ta intanet inda ta kwace motoci, wayoyi 190 da kuma kwamfutoci 40.
Majalisar dattijan Najeriya ta tantance tare da tabbatar da naɗim sabbin kwamishinonin hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC a zaman yau Laraba.
Labarai
Samu kari