Rahotanni sun ce Kanal Mohammed Ma’aji ya bai wa malaman Musulunci miliyoyin Naira domin addu'a, yayin da malaman suka ce sun yi kokarin hana shirin juyin mulki.
Rahotanni sun ce Kanal Mohammed Ma’aji ya bai wa malaman Musulunci miliyoyin Naira domin addu'a, yayin da malaman suka ce sun yi kokarin hana shirin juyin mulki.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya sha ruwan yabo daga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Shugaban ya taya gwamnan murnar cika shekara 61 da haihuwa.
Wasu yan mata 18 sun yi dirar mikiya a wajen bikin tsohon saurayinsu. Sai dai kuma, kowaccensu ta kama kanta tare da ci da sha harda taka rawa kamar kowa.
Rundunar 'yan sanda ta sallami wasu jami'anta guda biyu tare da shirin gurfanar da su gaban kotu. An kama su da laifin aikata fashi da makami tare da 'yan bijilante.
Kungiyar yan kasuwa da masu shaguna a masallacin Idi na jihar Kano sun shigar da korafi kan Gwamna Abba da Kwankwaso a wurin kwamishin yan sandan jihar.
Hukumar NSCDC ta cafke wasu mutum uku bisa laifin zamba cikin aminci da damfara. Daga cikinsu akwai wani fasto wanda ya damfari wani mutum naira miliyan daya.
Hukumar Yaki da Cin Hanci ta EFCC, ta sauka a babban ofishin kamfanin Dangote da ke Legas don gudanar da bincike da ke da alaka da tsohon gwamnan CBN, Emefiele.
Wani asibiti a jihar Delta ya tsare wata mata da ta haifi 'yan hudu saboda gaza biya naira miliyan hudu kudin ajiyar yaran a 'incubator'. Tun a 2023 ta haifi yaran.
Gwamnatin jihar Osun ta yi karin haske kan kudaden da aka ware domin gudanar da ayyukan ofishin gwamnan jihar Osun a kasafin kudin shekarar 2024.
Hukumar EFCC ta bukaci Sadiya Umar Farouk, tsohuwar ministar Buhari da ta mika kanta ga hukumar ba tare da bata lokaci ba. Ana zargin Sadiya da satar N37.1bn.
Labarai
Samu kari