Rundunar sojin Iran ta bayyana cewa ta kai hari kan wani jrigin ruwan Amurka da ya yunkurin keta mashigar Hormuz bayan ta sanar da rufe shi kirif.
Rundunar sojin Iran ta bayyana cewa ta kai hari kan wani jrigin ruwan Amurka da ya yunkurin keta mashigar Hormuz bayan ta sanar da rufe shi kirif.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai ƙarfi da iska a jihohin Arewa da Kudancin Najeriya a yau 4 ga Mayu, 2026, tare da gargaɗi kan ambaliya da haɗarin walƙiya.
Jami’an yan sanda sun kama wani da ake zargin matsafi ne, Hassan Kolawole. An gurfanar da mutumin a ranar Juma’a bayan an kama shi da sabon kokon kai.
Zaben Imo 2023, duba sunayen tsofaffin gwamnoni yayin da APC, PDP da Labour Party ke shirin fafatawa a zaben gwamnan jihar Kudu maso Gabas a ranar Asabar.
Shahararren dan kasuwa a Arewacin Najeriya, Alhaji Aminu Baba-Kusa ya ba da kyautar makeken fili don fadada masallacin Al-Noor da ke birnin Abuja.
Kotun ɗa'ar ma'aikata ta Najeriya ta yanke hukuncin hana kungiyoyin kwadago na ƙasa NLC da TUC shiga yajin aikin da ta tsara farawa daga ranar 14 ga watan Nuwamba.
Rundunar 'yan sanda a jihar Bayelsa ta tarwatsa mata ma su zanga-zangar neman cire kwamishinan 'yan sanda a jihar, Tolani Alausa daga mukaminsa kafin zabe.
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa jami'anta sun ga bayan ƴan ta'adda 11e tare da kama wasu 300 yayin da suka ceci mutane 91 da aka yi garkuwa da su.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai farmaki kan motar ɗalibai bayan sun taso daga makarantar katolika, sun kashe ɗaliba ɗaya, wasu da dama sun ji rauni.
Idan manomi ya yi sa'a gonarsa ta yi kyau, sai ya biya kusan N100, 000 kafin ya yi girbi. ‘Yan bindiga na karba a hannun manoma kafin a cire kayan gona a Kaduna.
Tsarin da CBN ya fito da shi, ya na cigaba da tasiri ga tattalin arziki. Farashin kayayyaki a kasuwa za su harba bayan Kwastam ta daidaita kudin shigo da kaya.
Labarai
Samu kari