DUBAWA ta tabbatar da cewa bidiyon da ake zargin 'yan bindiga suna dafa naman mutane ba gaskiya ba ne, domin an ɗauke shi ne a wani bikin auren Fulani a jihar Gombe.
DUBAWA ta tabbatar da cewa bidiyon da ake zargin 'yan bindiga suna dafa naman mutane ba gaskiya ba ne, domin an ɗauke shi ne a wani bikin auren Fulani a jihar Gombe.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun kashe wata Nabeeha Al-Kadriyar, daya daga cikin mata shida 'yan gida daya da suka yi garkuwa da su a birnin tarayya Abuja
Gwamnatin tarayya ta fara sabon shirin karya farashin sukari a kasar nan inda ta fara tattaunawa da kamfanonin da ke samar da shi a fadin kasar nan.
Wasu tsagerun mahara da ake kyautata zaton ƴan bindiga ne sun bankawa fadar wani basarake wuta a jihar Anambra, lamarin da ya jawo asara mai yawa in ji sarkin.
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya sha alwashin cewa zai sake nazari kan bincike tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle a badaƙalar N70bn.
Bayan dakatar da shirin NSIPA da sauran abubuwan da ke karkashin shirin, Tinubu ya kafa kwamitin bincike don gano bakin zaren a yau Asabar 13 ga watan Janairu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta samu nasarar cafke wasu mutum biyu da ake zargi da aikata laifin sace janareto da batiri mai amfani da hasken rana a masallaci.
Gwamna Malam Dikko Umaru Radda ya aika da saƙon ta'aziyya ga iyalan waɗanda suka mutu sakamakon hatsarin mota mallakin gwamnatin jihar Katsina KTSTA.
Yan bindiga sun sake tafka ta'asa a jihar Benue a wani sabon harin ta'addanci da suka kai. Yan bindigan a yayin harin sun sace shugaban karamar hukuma.
Gwamnan jihar Filato, Celeb Mutfwanga, ya ayyana yaƙinin cewa jami'an tsaro suna da masaniya kan masu ɗaukar nauyin hare-haren da ake kaiwa a jihar kwanan nan.
Labarai
Samu kari