DUBAWA ta tabbatar da cewa bidiyon da ake zargin 'yan bindiga suna dafa naman mutane ba gaskiya ba ne, domin an ɗauke shi ne a wani bikin auren Fulani a jihar Gombe.
DUBAWA ta tabbatar da cewa bidiyon da ake zargin 'yan bindiga suna dafa naman mutane ba gaskiya ba ne, domin an ɗauke shi ne a wani bikin auren Fulani a jihar Gombe.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
Mayakan ISWAP sun yanke danyen hukunci kan wasu masunta guda biyu bayan da suka kama su kan zargin sun yi masu satar kifi a wani kauyen jihar Borno.
Wasu sojoji guda biyu sun samu nasarar kama wani mutum da ya ke amfani da kakin soja wajen damfarar mutane a Nasarawa. Sun kama shi ne a garin Awe da ke jihar.
Alikon Dangote wanda ya fi kowa kudi a Najeriya ya kama hanyar komawa cikin jerin attajirai 100 da suka fi kowa kudi a duniya, bayan cin riba mai yawa a kwana daya.
Tun daga sallamar ministar jin kai, Betta Edu, zuwa nada sabbin shugabannin hukumar alhazai ta Musulmi da Kirista, jerin abubuwa 7 da Tinubu ya aiwatar a farkon 2024
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun yi ajalin mutum biyu yayin da suka ƙona wata mota da ta ɗauko kayan ɗakin amare a kan titin Jibia zuwa Batsari a Katsina.
A ranar Juma'a, 12 ga watan Janairu ne Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da dukkan shirye-shiryen hukumar ba da tallafin dogaro da kai ta kasa (NSIPA).
Wani dan Najeriya ya garzaya soshiyal midiya don nunawa duniya dadin da ke cikin tara mata. Ya ce yanzu yana bukatar karin mata biyar ya cika burinsa na yin mata 7.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya ta garzaya soshiyal midiya inda ta koka da hawaye bayan saurayinta na shekaru bakwai ya watsar da ita sannan ya auri wata daban.
Tsohon mataimakin Sifetan 'yan sanda a Najeriya, Okoye Ikemefuna ya riga mu gidan gaskiya a ranar 7 ga watan Janairun wannan shekara bayan fama da jinya.
Labarai
Samu kari