Yusuf Muhammadu Buhari ya saurari jama'a domin jin korafe-korafen da suke da shi. Ya nada shugaban da zai jagoranci haka kan jama'a a zaben 2027.
Yusuf Muhammadu Buhari ya saurari jama'a domin jin korafe-korafen da suke da shi. Ya nada shugaban da zai jagoranci haka kan jama'a a zaben 2027.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai ƙarfi da iska a jihohin Arewa da Kudancin Najeriya a yau 4 ga Mayu, 2026, tare da gargaɗi kan ambaliya da haɗarin walƙiya.
Ya kamata Gwamnan CBN ya janye sabbin takardun kudi da tsohon Gwamnan CBN, Godwin Emefiele ya kawo, domin za su jawo babban asara, cewar Ayodele.
Gwamnan jihar Rivers, Fubara ya yada makaman yakinsa, yayin da ya hadu da Wike a wani taro a jihar. Fubara ya ce lokacin rikici a tsakaninsu ya kare.
Gwamna Lawal Dauda na jihar Zamfara ya jagoranci taron majalisar tsaron jihar inda ya buƙaci hukumomin tsaro su tashi tsaye kuma su ƙara dankon haɗin kai.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya sha alwashin ganin bayan ƴan bindigan da suka addabi jiharsa da kai hare-hare kan mutanen da ba su ji ba, ba su gani ba.
Wani magidancin ya ki karbar yaron da tsohuwar matarsa ta haifa, yana ikirarin dan ba nashi bane, sakamakon gwajin asibiti da ya nuna ba ta juna biyu kafin su rabu.
Wata matashiya yar Najeriya ta fallasa wani faston bogi bayan ya ki bata cikon kudinta N100k. Budurwar ta yi karyar kurumta a shirin mu’ujiza na bogi.
Wani Farfesan Najeriya, ya nuna halin dattakon, bayan da ya mayar da sama da naira miliyan daya da makarantar NDA ta tura masa bisa kuskure. Ya samu shaidar kwarai.
Ƴan ta'addan Boko Haram sun dasa bam a jihar Borno wanda ya yi sanadiyyar salwantar da rayukan wasu manyan kwamandojin CJTF guda biyu da wasu mutum huɗu.
Matawalle ya ce lokacin shugaban kasa ya ba su umurnin zuwa Zamfara don tattauna wa kan sace daliban Gusau, Gwamna Lawal ya tsallake ya bar kasar.
Labarai
Samu kari