Prophet Elijah Bamidele ya yi hasashe kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Malamin addinin ya bayyana cewa an nuna masa wanda zai hau kan mulki.
Prophet Elijah Bamidele ya yi hasashe kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Malamin addinin ya bayyana cewa an nuna masa wanda zai hau kan mulki.
Sababbin bayanai sun tona asirin shirin juyin mulki. Har da shirin farmakar Fadar Shugaban Kasa, filayen jirgi da sansanin sojoji da yadda za a raba mukamai.
Gwamnatin tarayya ta ce tana shirin kafa hukumar kayayyakin masarufi da za ta daidaita tashin farashin kayayyakin abinci a kasar da kuma bunkasa harkar noma.
Akwai mutane akalla 3 da ake zargi sun taimaka aka sace kusan N3tr daga CBN. Jami’an tsaro za su fara farautar Adamu Abubakar, Imam Abubakar da Odoh Ochene a duniya.
Fargaba ta kama mutanen unguwar Iju Ishaga biyo bayan wani abun fashewa da ya tashi a unguwar cikin daren ranar Talata, 13 ga watan Fabrairun 2024.
An dade da sanin watan Fabrairu a matsayin watan soyayya kamar yadda ake bikin ranar masoya a duk shekara a ranar 14 ga wannan wata, amma akwai inda ba sa yi.
Jigon jam’iyyar PDP kuma tsohon kakakinta, China Nwoba a Ebonyi ya shiga matsala bayan tsare shi da aka yi a gidan kaso da zargin bata suna da kuma yada karya.
Wani mai fafutuka, Toyin Raheem, ya roki shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya yi murabus daga kujerar shugaban kasar Najeriya. Ya koka da halin da al'ummar kasar ke ciki.
Gwamnatin tarayya ta hannun karamar ministar kwadago da samar da aikin yi, Nkeiruka Onyejeocha, ta gana da kungiyoyin kwadago na NLC da TUC kan shirin yajin aiki.
Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta tsare daraktan fina-finan Kannywood, Sunusi Oscar a birnin Abuja inda ake zarginshi da furta kalaman barazana.
Jami’an ‘yan sanda sun kama wasu mutum biyu, mace da namiji turmi da tabarya a cikin cocin ADC kwalejin ‘yan sanda da ke Maiduguri, babban birnin jihar Borno.
Labarai
Samu kari