Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Bayanai sun tabbatar da cewa zuwa yau Litinin, adadin mutanen da suka mutu a hare-haren kananan hukumomin Filato sun zarce 100, wasu akalla 300 na kwance.
Fitaccen malamin addinin Kirista, Mathew Hassan Kukah ya gargadi Tinubu kan irin salon mulkinsa inda ya ce Allah ba zai yafe masa ba idan ya kauce hanya.
Godwin Emefiele, dakataccen gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN) ya karyata rahoton mai bincike Jim Obazee na cewa Buhari bai bada amincewar sauya naira ba.
Kungiyar 'yan Shi'a a Najeriya ta bayyana manyan dalilinta na halartar bikin Kirsimeti tare da al'ummar Kirista a birnin Zaria da ke jihar Kaduna.
Gobara ta kone gidan marigayi shugaban jam'iyyar PDP a jihar Akwa Ibom, Obong Udo Ekpenyong. Matar marigayin da surukarsa sun riga mu gidan gaskiya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dau zafi kan harin da yan bindiga suka kai a kauyukan jihar Plateau. Shugaban kasar ya umarci jami'an tsaro su cafke miyagun.
Gwamnatin jihar Niger ta sanar da haramcin sha da sayar da barasa a wasu kananan hukumomi tara na jihar, ciki har da Suleja. Za a tashi gidajen giya daga Minna.
Miyagun yan bindigan da suka sace basaraken kauyen Nkalagu Obukpa, sun sako shi bayan sun karbi makudan kudaden fansa da kayan abinci a hannun iyalansa.
Rundunar 'yan sanda a jihar Adamawa ta tabbatar da cewa wasu 'yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun farmaki garin Kwapre da ke karamar hukumar Hong a jihar.
Labarai
Samu kari