Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai mummunan hari a wani ƙauyen jihar Sokoto, inda suka halaka mutum 12 tare da yin awon gaba da wasu mutane da dama.
An shawarci 'yan Najeriya da su fara tanadin abinci da rage kashe kudi yayin da ake shirin shiga shekarar 2024 wacce ka iya zuwa da matsin rayuwa.
Wasu fursunoni uku sun tsere daga gidan gyaran hali na jihar Ogun bayan tsallake katanga, kamar yadda rahotanni suka bayyana a ranar Talata. An fara nemansu.
Tsohuwar ministar ayyukan jin kai Sadiya Umar-Farouk ta nesanta kanta daga zargin badakalar naira biliyan 37, ta ce ita sam ba ta taba sanin wani James Okwete ba.
Gwamnatin tarayya ta gaza biyan ma’aikata albashinsu na watan Disamba kafin bikin Kirsimeti, hakan ya sa sun yi bikin cikin rashin farin ciki da walwala.
Akalla naira biliyan 1.95 gwamnatin jihar Zamfara ta ware don sake gina fadar sarakuna 18 da ke a fadin jihar, da nufin daga darajar masarautun gargajiya.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai farmaki a jihar Katsina inda suka halaka mutane masu yawa. Yan bindigan sun kai farmakin ne kan wasu yan kasuwa.
Al'ummar Musulmai a jihar Bauchi sun ziyarci cocin Yalwan Kagadama da ke Bauchi a ranar Litinin, 25 ga watan Disamba, don raya Kiristoci murnar Kirsimeti.
Hukumar EFCC ta damke James Okwete, a ci gaba da binciken badakalar naira biliyan 37 a ma’aikatar jin kai. Ana hasashen hukumar za ta iya kama minsita Sadiya Farouk.
Labarai
Samu kari