Majalisar Oyo ta amince Gwamna Seyi Makinde ya tafi hutu 10 ga Agusta zuwa 11 ga Satumba, yayin da mataimakinsa Bayo Lawal zai jagoranci harkokin gwamnatin jihar.
Majalisar Oyo ta amince Gwamna Seyi Makinde ya tafi hutu 10 ga Agusta zuwa 11 ga Satumba, yayin da mataimakinsa Bayo Lawal zai jagoranci harkokin gwamnatin jihar.
Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Majalisar tattalin arziki ta kasa (NEC) ta amince da rabawa manoma takin zamani tare da kuma kaddamar da dakarun gona don yaƙi da 'yan ta'adda da ke farmakar manoma.
Wata matashiya ta ce ta ziyarci kasuwar kauye a jihar Enugu kuma ta yi nasarar siyan bokiti ghuda na shinkafa kan N3,000, mutane da dama sun nuna shakku a kai.
Shugaban kungiyar Shi'a, Sheikh Ibrahim Zakzaky ya bayyana cewa likitocin da suka duba shi sun cika da mamaki sakamakon cin karo da suka yi da harsasai 38 a kansa.
Harkokin kasuwanci sun tsaya caka Legas yayin da wani mutum ya rasa ransa da wasu suka jikkata bayan an kare tsakanin Hausawa da Yarbawa a jihar.
Wani labari da ya yadu a soshiyal midiya ya yi ikirarin cewa hukumar EFCC ta gano kimanin dala miliyan 800 a gidan tsohon gwamnan Abia Okezie Ikpeazu. An yi bincike.
Yayin da ake cikin mawuyacin halin tsadar rayuwa a Najeriya, hukumar Kwastam ta fara raba kayan abincin da ta kwace a yau Juma'a 23 ga watan Faburairu.
Alamu masu karfi na nuni da cewa kungiyar ECOWAS za ta dage takunkumin da ta kakaba wa Burkina Faso, Mali da Nijar biyo bayan sauyin gwamnati a kasashen uku.
Iyalan ƴan Boko Haram sa suka tuba suka miƙa wuya ga gwamnatin jihar Borno sun yi barazanar komawa daji sabda tsananin wahalar rayuwar da suke fuskanta.
Bola Tinubu ya bukaci al’umma su cire rai da zancen maido tsare-tsaren da aka saba da su. Janye tsarin tallafin fetur da karya Naira ne suka jefa mutane a wahala.
Labarai
Samu kari