A labarin nan, za a ji cewa gwamna Bala AbdulKadir Mohammed ya yi sauye-sauye a gwamnatinsa yayin da daya daga cikin kwamishinoninsa ya bar aiki.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Bala AbdulKadir Mohammed ya yi sauye-sauye a gwamnatinsa yayin da daya daga cikin kwamishinoninsa ya bar aiki.
Majalisar dattawa ta kasa ta amince a hana mutane talla da yin wa'azi a cikin motocin haya a Najeriya. Za a rika cin tarar duk wanda ya yi haka N50,000.
Gwamnan jihar Neja, Muhammad Umar Bago, ya amince da ƙarin N20,000 a albashin ma'aikatan jiharsa, ya kuma ba da umarnin a fara tura masu nan take.
Wani ma’aikacin gida a jihar Legas ya kashe uwar dakinsa kwanaki bakwai da fara zuwansa aiki. Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da kama shi tare da daukar mataki.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya bayyana irin matakan da ya soma ɗauka bayan samun bayanan ana shirin kai hare-hare makarantu da gonaki a Osun.
Majalisar wakilai ta gayyaci Dangote, Bua da sauran kamfanonin siminti a Najeriya don tattauna wa kan tsadar siminti a kasar. Hon. Gbefwi ya gabatar da bukatar hakan
Majalisar dattawan Najeriya ta shiga zaman sirri da ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike da kwamishinan ƴan sanda kan yanayin tsaron birni.
Sanata Abdulaziz Yari daga Zamfara ta Yamma ya karyata rahoton cewa yana da hannu a shirin Atiku na kafa sabuwar jam'iyya, ya jaddada cewa yana tare da APC.
Yayin da uwar gidan shugaban kasa, Remi Tinubu ta ziyarci jihar Bauchi, Gwamna Bala Mohammed ya ba ta hakuri kan kalaman malamin Musulunci da ya yi kanta.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa gwamnatinsa ba za ta biya ko sisi ba a matsayin kudin fansa na daliban da 'yan bindiga suka sace a Kaduna.
Jami'an hukumar Hisbah a jihar Kano da ke arewacin Najeriya ta kama wasu musulmi 11 a ranar Talata, wadanda aka gansu suna cin abinci a lokacin azumin watan Ramadan.
Labarai
Samu kari