Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin Dr. Goodluck Jonathan a fadar Aso Rock Villa da ke Abuja. Ganawar ta gudana ne da yammacin ranar Laraba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin Dr. Goodluck Jonathan a fadar Aso Rock Villa da ke Abuja. Ganawar ta gudana ne da yammacin ranar Laraba.
Gwamna AbdulRazaq na jihar Kwara ya ce hadda da karatun Alkur'ani na taimakawa matuka wajen gyara kwakwalwa musamman ga matasa, don haka ya nemi su kara kaimi.
Rundunar yan sandan jihar Ogun ta samu nasarar cafke wata mata wacce ta yo yunkurin halaka jaririnta bayan ta jefa shi cikin wani makeken kogi a jihar.
Wasu tssgerun ƴan bindiga sun yi ajalin magajin garin wani ƙauye a yankin ƙaramar hukumar Munya ta jihar Neja, sun yi garkuwa da wasu mazauna garin su 16.
Babbar Kotun Tarayya ta yi hukunci kan sahihancin kasafin kudin jihar Rivers naira biliyan 800 da Majalisar ta amince da shi yayin da gwamnan ya sanya wa hannu.
Majalisar Dattijai za ta gayyaci ministan FCT, Nyesom Wike domin ba da rahoto kan yawaitar hare-haren 'yan bindiga da kuma sace mutane da ake yi a Abuja.
Rundunar 'yan sanda sun kama wani makanike da ya sace motar wani kwastomansa a yankin Isheri-Oshun da ke jihar Legas. An kuma kama wanda ya karbi motar.
Kungiyar tsaro ta So-Safe a jihar Ogun ta kama wani barawo mai suna Biola Adebesin, wanda ta yi zargin ya kware wajen yin sata a coci-coci a yankin Ado-Odo/Ota.
Akalla mutane uku ne ake fargabar sun mutu bayan da kasa ta zabtare ta fada kansu a lokacin da suke hakar jar kasa a jihar Nasarawa, har yanzu ba a gansu ba.
Rundunar 'yan sanda ta karyata rahotannin ake yadawa na cewar masu garkuwa sun shiga dakin kwanan dalibai a jami'ar BUK da ke Kano, ce za ta kara saka ido.
Labarai
Samu kari