Wata majiya da ke kusa da tawagar Iran a birnin Islamabad na Pakistan ta ce amincewar da Amurka ta yi na sakin wasu kadarorin Iran sun karawa kasar kwarin gwiwa.
Wata majiya da ke kusa da tawagar Iran a birnin Islamabad na Pakistan ta ce amincewar da Amurka ta yi na sakin wasu kadarorin Iran sun karawa kasar kwarin gwiwa.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Wata kotun majistare da ke yankin Sabo-Yaba a jihar Legas, ta garkame malamin addini Azuka Ohez da matarsa, Mary Ohez kan zargin damfarar kudi miliyan 33.8.
Shugaban cocin Adoration Ministry da ke Enugu, Fasto Mbaka ya fito fili ya yi fallasa kan fastocin bogi masu shirya mu'ujizar karya da ba da bayanan karya.
Dr Olamide Ohunyeye, babban jigon jam'iyyar APC ya bukaci 'yan Najeriya da su kara hakuri da Tinubu akan halin da ake ciki na tsadar rayuwa a kasar.
Gwamnatin jihar Neja karkashin jagorancin Gwamna Muhammad Umar Bago ta bada umarnin ɗaukar sabbin ma'aikatan lafiya 1000 domin cike giɓin da ke akwai a fannin.
Yayin da al'umma ke kokawa kan tsadar rayuwar da ake ciki a kasar, wata babbar kotun tarayya ta umurci gwamnatin tarayya da ta kayyade farashin kaya.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya bayyana cewa akwai bukatar amfani da shugabanci na gari domin shawo kan matsalar rashin tsaro a Arewa maso Yamma.
Malam Ibrahim Khalil ya ce mafi ƙarancin sadaki a yanzu, Naira dubu ashirin, ₦20,000. Sai dai malamin bai kawo hujjojin yadda ya cin ma lissafin ba.
Babban birnin tarayya Abuja ya cika ya tumbatsa da manyan jaruman masana'antar Kannywood yayin da aka yi shagalin bikin nada Ali Nuhu mukami a hukumar fina-finai.
Majalisar dattawan Najeriya ta ce a bayanan da ta samu, birnin tarayya Abuja na fuskantar barazana duba da yanayin yadda tsaro ke ƙara taɓarɓarewa a wasu yankuna.
Labarai
Samu kari