Firayim Ministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya jaddada cewa ƙasarsa za ta ci gaba da yaƙi da Iran da ƙawayenta, yana mai cewa gwamnatinsa ba za ta ja da baya ba.
Firayim Ministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya jaddada cewa ƙasarsa za ta ci gaba da yaƙi da Iran da ƙawayenta, yana mai cewa gwamnatinsa ba za ta ja da baya ba.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Majalisar dattijan Najeriya ta canza tunani bayan manyam hafsoshin tsaron ƙasa sun bayyana a gabanta, ta umarci su tafi su sake dawowa ranar Talata a mako mai zuwa.
Dan takarar gwamnan jam'iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Ogun na ranar 18, ga watan Maris 2023, Ladi Adebutu, ya samu beli bayan an gurfanar da shi a gaban kotu.
Majalisar dattawan Najeriya ta fara jera tambayoyi ga manyan hafsoshin tsaron Najeriya kan yanayin da aka shiga na taɓarɓarewar tsaro a sassan ƙasar nan.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya, ta tabbatar da cafke Aisha Jibrin da wasu mutane 25 da ake zargi da hannu a zanga-zangar da aka yi a Minna, jihar Neja.
Ministan Harkokin Jiragen Sama, Festus Keyamo zai shiga matsala kan bincikar badakalar kudade wanda wasu tsoffin ministocin Buhari suke ganin hakan zai gaba su.
Rundunar ƴan sandan jihar Bauchi, ta bayyana cewa ta samu nasarar gano wasu tarin muggan makamai da aka ɓoye a ƙaramar hukumar Ningi da ke jihar.
Wani lauya, Eze Agala, ya rasa rayuwarsa bayan ya yanke jiki ya faɗi sumamme, aka garzaya da shi asibiti amma rai ya yi halinsa a Fatakwal, babban birnin Ribas.
Alkali ya yanke hukuncin biyan tarar N20 ko daurin shekaru 3 a babban kotun jihar Gombe ga Matar ta hada kai da Mohammad Babayo Maina domin karbar N3m.
Gwamnaton tarayyar Najeriya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ta shirya karya farashin kayan abinci a kasar nan don talaka ya huta.
Labarai
Samu kari