A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Majalisar dokokin jihar Osun ta dakatar da shugaban karamar hukumar Ede ta Kudu, Mr. Lukman Afolabi saboda furta kalaman cin mutunci ga kakakin majalisar jihar.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya nada tsohon sifetan ‘yan sandan Najeriya, Mohammed Dikko Abubakar babban mukami yayin da tsaro ke kara kamari.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kashim Shettima ya taya ‘yan Super Eagles murna bayan nasarar da suka samu kan Afrka ta Kudu a gasar AFCON 2023 a ranar Laraba.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da muggan makamai sun kai sabon harij ta'addanci a jihar Yobe. 'Yan ta'addan sun halaka mutum uku ciki har da wani jami'in dan sanda.
A jiya ne masoya harkokin wasanni a Najeriya suka shiga cikin makoki yayin da wani fitaccen dan jaridan wasanni Kayode Tijani ya rasu bayan fama da jinya a asibiti.
Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS), ta tabbatar da kama wani mai fataucin mutane tare da da ceto wasu mutum uku a hanyarsu na tsallaka boda zuwa Libya.
An samu wasu bayanan sirri kan dalilin da ya sa aka samu tsaiko wajen rantsar da sabbin alkalan Kotun Koli su 11 da majalisar dattawa ta tantance su a watan Disamba.
Farashin Dala yana tashi kullum-yaumin kuma kudin Najeriya yana rasa darajarsa a kasuwa. EFCC ta fara cafke masu cin mutuncin Naira da karbar Daloli babu dalili.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC), ta bugu ruwan cikin Abubakar Ahmad Sirika, kanin tsohon ministan sufurin jiragen sama, Hadi Abubakar Sirika.
Labarai
Samu kari