A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi ta sanar da samun gagarumar nasarar halaka wasu mutum biyar da ake zargin masu yin garkuwa da mutane ne a jihar.
Mahara sun hallaka wani jami’an dan sanda guda biyu da sace wasu mutane 40 a kauyen Kasuwar-Daji a karamar hukumar Kaura Namoda da ke jihar Zamfara.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Adamawa sun yi nasarar cafke wasu mutane hudu da ake zargi da yi wa kwamishinan jihar, Mohammed Sadiq fashi da sace motarsa.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai (MURIC) reshen jihar Palteau ta yi alkawarin kare hakkin Musulman jihar inda ake zargin ana take hakkin Musulmi a jihar.
Man fetur yana cigaba da kara tsada a lokacin da rayuwa ta ke kara kunci. Har zuwa yanzu akwai fetur a Abuja, masu motoci suna shan lita ne a kan N675/l.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama shahararriyar ‘yar TikTok Murjanatu Ibrahim wacce aka fi sani da Murja Kunya bayan an sha yi mata nasiba ba tare da ta ji ba.
A yau ake jin Hukumar EFCC tayi nasara, kotu ta yankewa Mama Boko Haram da wasu hukuncin dauri. A. I Arogha shi ne lauyan da ya tsayawa EFCC a shari’ar.
Babagana Zulum ya rabawa marasa gata kayan abinci a yankin Bama ta jihar Borno. Hakan na daga cikin kokarinsa na tallafa wadanda rikicin Boko Haram ya ritsa da su.
Gwamnonin PDP sun ce Najeriya za ta bi tafarkin kasar Venezuela ko Bola Tinubu ya tashi tsaye. Gwamnonin PDP sun ce a nemawa al’umma mafitar kangin tattalin arziki.
Labarai
Samu kari