Darakta Janar na hukumar PFIPC da ake ta cece kuce kan yadda aka kafa ta, Prince Ademola Adeniyi ya bukaci a gudanar da bincike na musamman mai zaman kanta.
Darakta Janar na hukumar PFIPC da ake ta cece kuce kan yadda aka kafa ta, Prince Ademola Adeniyi ya bukaci a gudanar da bincike na musamman mai zaman kanta.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta zartar da hukunci kan karar da ke naman hana hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) amincewa da zaben ADC.
Hukumar EFCC ta bayyana bankado wasu kudaden da take zargin an sace su a zamanin Buhari, inda ta ce a halin yanzu ana ci gaba da bincike don tabatar da hakan.
Mallam Nasir El-Rufai ya ziyarci jihar Borno ne domin wata muhimmiyar ganawa da gwamnatin jihar Borno karkashin jagorancin Farfesa Babagana Umara Zulum.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara kan 'yan ta'addan da ke kai hare-hare a jihar Zamfara. Sojojin sun kashe mutum 12 tare da kwato makamai.
Kamfanin iskar gas na NIPCO ya sanar da kammala wasu sabbin gidajen mai guda hudu a Legas domin fara sayar da gas din CNG ga masu ababen hawa kan farashi mai rahusa.
Shugaba Bola Tinubu ya yi kus-kus da Gwamna Dauda Lawal Dare na jihar Zamfara inda ya bukaci bayanai kan tsaro domin tabbatar da kawo karshen matsalar.
Tare da yakinin cewa darajar BTC ba zata taɓa faɗuwa ba, wani dan kasuwar crypto ya fuskanci mummunar asara har ta $1.14m (N1,368,570,000) a kan Binance.
Yayin da 'yan Najeriya ke fama, ministan yada labarai, Mohammed Idris ya ce Shugaba Bola Tinubu na buƙatar hadin kai daga 'yan kasar domin inganta Najeriya.
Gwamnan jihar Katsina Malam Dikko Umaru Radda ya bayyana cewa ya cika dukkanin alkawuran da ya daukarwa al'ummar jihar Katsina a lokacin yakin neman zabe.
Gwamna Mohammed Umar Bago ya kafa dokar ta baci a jihar kan ayyukan 'yan daba yayin da jihohin Arewa ke fama da ‘yan daba da suke kawo matsala a jihohi.
Labarai
Samu kari