Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta zartar da hukunci kan karar da ke naman hana hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) amincewa da zaben ADC.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta zartar da hukunci kan karar da ke naman hana hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) amincewa da zaben ADC.
Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya umarci tono gawar jarumar fina-finai, Abigail Edith Frederick domin yin biki na musamman da kuma binne gawarta cikin gata.
Wani dan sanda ya shiga hannun 'yan uwansa bayan da ya yiwa farar hula barazana da bindiga kirar AK47 a jihar Edo. AN bayyana yadda za a yi dasi.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya fusata kan sakin wasu 'yan daba da aka yi a jihar yayin da ya ke kokarin dakile matsalar inda ya ce zai kawo karshen matsalar.
An bayyana yadda wasu mahara suka hallaka mutane suna tsaka da bacci a jihar Plateau, lamarin da ya jawo firgici da tashin hankali a jihar. An bayyana yadda ta faru.
Kungiyar dattawan Arewa (NEF) ta fito ta bayyana kuskuren da yankin ya yi kan zaben Shugaba Bola Tinubu a lokacin zaben shugaban kasa na shekarar 2023.
Shugaban ƙaramar hukumar Mariga a jihar Neja, Abbas Garba, ya tabbatar da kashe jami'an rundunar ƴan sa'kai 30 a wani artabu da ya faru tsakanin su.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasiru Idris ya gargadi malaman addinin Musulunci kan shiga harkokin siyasa inda ya bukace su da su kaucewa cin mutuncin shugabanni.
Jami'ar Covenant ta doke jami'ar Ibadan da jami'ar fasaha ta tarayya, Akure, inda ta zamo jami'a mafi daraja a Najeriya, yayin da aka fitar da jadawalin 2024.
Gaskiya ta fito yayin da ake yada cewa Abba Kabir Yusuf ya ce shi da Sarki Aminu Bayero Hasan da Hussaini ne. An gano Abba bai ce shi da Sarki tagwaye ba ne.
Labarai
Samu kari