Rahotanni daga birnin Islamabad na kasar Pakistan sun nuna cewa an kammala matakin farko na tattaunawa tsakanin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Rahotanni daga birnin Islamabad na kasar Pakistan sun nuna cewa an kammala matakin farko na tattaunawa tsakanin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Wasu miyagun ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sun halaka fitaccen lauya, Barista Victor Onwubiko, yayin da yake hanyar komawa jihar Abia daga Imo.ranar Asabar.
Sahihan bayanai sun tabbatar da cewa an sake rasa rayuka a wasu sabbin hare-hare da miyagu suka kai a ƙauyukan karamar hukumar Bass da ke jihar Filato.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda, ya bayyana cewa Katsina na bukatar taimako domin samar da isasshen tsaro a makarantu domin dalibai su yi ilimi mai nagarta.
Shahararren mawakin Urhobo a Najeriya, Cif Daniel Iriferi ya riga mu gidan gaskiya ya na da shekaru 91 a jihar Delta bayan fama da jinya mai tsayi.
Shugaban karamar hukumar Kagarko da ke jihar Kaduna, Hon. Nasara Rabo, ya ba wa wani jami’in ‘yan sanda (DPO) mai suna Idris Ibrahim kyautar naira miliyan daya.
An shiga jimami da takaici bayana tata sabuwar amarya a jihar Neja ta dauki matakin hallaka mijinta har lahira duk kuwa da kaunar da ke tsakaninsu.
Yan bindiga sun kashe tsohon dan takarar majalisar wakilai daga jihar Anambra, Jude Oguejiofor. An ruwaito cewa Oguejiofor na yawan rubuce rubuce akan 'yan bindigar.
Babbar Kotun Tarayya a Jihar Kano ta ki amincewa da bukatar mawaki, Abdul Kamal kan dakatar da BBC Hausa daga amfani da wakarsa ba tare da izini ba.
Mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya ba uwargidan shugaban ƙasa, Remi Tinubu, sakonni uki da za ta isar zuwa ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Labarai
Samu kari