Darakta Janar na hukumar PFIPC da ake ta cece kuce kan yadda aka kafa ta, Prince Ademola Adeniyi ya bukaci a gudanar da bincike na musamman mai zaman kanta.
Darakta Janar na hukumar PFIPC da ake ta cece kuce kan yadda aka kafa ta, Prince Ademola Adeniyi ya bukaci a gudanar da bincike na musamman mai zaman kanta.
Labarin da ya zo shi ne kamfanin Dangote ya sanya ladan ₦500,000 ga duk wanda ya ba da rahoton amfani da motocin safararsa ta hanyar da ba ta dace ba
Gwamnatin tarayyar Najeriya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ta bukaci kasashen Iran da Isra'ila da su zauna lafiya a tsakaninsu.
Fitaccen jarumin fina-finan Kannywood, Adam A Zango ya yi martani kan yadda ake yada halin kunci da ya ke ciki inda ya tabbatar cewa lafiyarsa kalau.
Hukumar alhazaai a jihar Filato ta ce maniyyata 135 ne suka rasa damar zuwa aikin hajjin shekarar 2024 sakamakon rashin biyan cikon kudi akan lokaci.
Wani babban ganduroba da ya yi magana da ‘yan jarida kan halin Bobrisky a gidan yari ya ce yana kiyaye duk ka’idojin gidan yarin kuma namiji ne ba mata maza ba.
Kwanaki kadan bayan gudanar da bikin sallah, Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar ya tafka babban rashi bayan manyan 'yan uwansa guda biyu sun rasu a rana guda.
Gidauniyar Murtala Muhammad Foundation (MMF) ta fitar da rahito kan yadda 'yan matan Chibok da aka sako suka dawo da yara 34, wasu daga cikin iyayensu sun rasu.
Tashar rarraba hasken wutar lantarki ta kasar nan ta sake lalacewa. Wannan shi ne karo na 6 da wutar ta lalace tun bayan kamawar shekarar 2024. Ana sa ran gyarawa
Rahotanni sun nuna cewa jami'an hukumar 'yan sandan farin kaya (DSS) ta cafkw wata 'yar siyasa ta hannun daman Nasir Ahmad El-Rufai a jihar Kaduna.
Hukumar EFCC ta sanar da cewa binciken da take yi a ma'aikatar jinkai da yaki da fatara ya sanya ta gano makudan kudaden da aka wawushe daga ma'aikatar.
Labarai
Samu kari