Wata majiya da ke kusa da tawagar Iran a birnin Islamabad na Pakistan ta ce amincewar da Amurka ta yi na sakin wasu kadarorin Iran sun karawa kasar kwarin gwiwa.
Wata majiya da ke kusa da tawagar Iran a birnin Islamabad na Pakistan ta ce amincewar da Amurka ta yi na sakin wasu kadarorin Iran sun karawa kasar kwarin gwiwa.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Wata matar aure mai suna Ramat Joke ta roki wata kotu da ke Ilorin, da ta datse igiyar aurenta a kan cewa mijinta, Habeeb Atanda ya koma mashayin kwaya.
Gwamnatin jihar Kano ta hannun hukumar karbar korafe-korafen jama'a da yaki da cin hanci da rashawa, ta fadi dalilin rufe wasu rumbunan boye abinci.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya (SGF), Boss Mustapha, ya bayar da shaida a gaban kotu kan zargin fitar da $6.2m daga asusun CBN da ake yi wa Godwin Emefiele.
An kama wani matashi dan shekara 21 da ke karatu a jami’ar Adekunle Ajasin, Akungba (AAUA) Olubodun Sanni, bisa zargin kashe wata Mis Adekunle Adebisi Ifeoluwa.
Shugaban bankin Access, Herbert Wigwe, na daga cikin sanannun 'yan Najeriyan da suka rasa ransu a hatsarin jirgin sama. Mun tattaro muku wasu daga cikin sauran.
Rundunar 'yan sanda a jihar Legas ta yi nasarar cafke wata mata da zargin kisan makwabciyarta da wuka inda ta caka mata a gefen kirji kan wata 'yar hatsaniya.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya baiwa daukacin ‘yan kungiyar Super Eagles lambar karramawa ta kasa ta 'Member of the Order of Niger (MON), da kyautar gidaje a Abuja.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya karɓi bakuncin ƴan wasan, koci da sauran jami'an gudanarwa na Super Eagles bayan rashin nasarar da suka yi ranar Lahadi.
Majalisar dattawan Najeriya ta shiga ganawar sirri da hafsoshin tsaro a zauren majalisar da ke Abuja, kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita a kasa.
Labarai
Samu kari