Shugaban tsagin ADC, Nafiu Bala ya sanar da sanya sunyen 'yan takarar jam'iyyar ADC a Najeriya. Ya sanya 'yan takarar shugaban kasa, babu Atiku Abubakar
Shugaban tsagin ADC, Nafiu Bala ya sanar da sanya sunyen 'yan takarar jam'iyyar ADC a Najeriya. Ya sanya 'yan takarar shugaban kasa, babu Atiku Abubakar
Sanata Lindsey Graham ya yi martani cikin rashin tsoro ga barazanar Iran kwanaki biyar kafin rasuwarsa, bayan an nuna hotonsa a jana'izar Ali Khamenei.
Ana rokon EFCC su maida hankali wajen binciken tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje, an ce a cafke Ganduje yadda aka kamo Cubana bisa hujjar bidiyo.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi sabbin nade-nade a manyan hukumomi biyu a Najeriya da suka hada da hukumar SEC da Kuma NAICOM a yau Juma'a.
Kwamishinan yada labarai na jihar Kogi, Kingsley Fanwo, ya fito ya yi magana kan dambarwar da ta faru yayin da hukumar EFCC ta yi kokarin cafke Yahaya Bello.
'Yan bindiga masu gaba da juna sun yi mummunan artabu a jihar Zamfara Fadan ya jawo an hallaka shugabanni biyu da mayaka 12 a karamar hukumar Tsafe.
Yayin da wasu kafafen yada labarai suka sanar da mutuwar tsohon gwamnan Oyo, Dakta Omololu Olunloyo ya ƙaryata rade-radin inda ya ce har yanzu ya na nan.
Hukumar kula da wutar lantarki ta kasa (NERC) ta ce babu tabbas gwamnati za ta dao da tallafin lantarki saaboda har yanzu gwamnaati ba ta gama biyan bashin baya ba
Rahotanni sun bayyana cewa wasu mahara sun kai hari mara daɗi kan al'umma a kauyen Butura da ke ƙaramar hukumar Bokkos a jihar Filato, sun kashe rayuka uku.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya ce shgaba Tinubu yana shirin saka Najeriya cikin jerin manyan kasashen duniya masu habakar tattalin arziki
An fara samun saukar farashin shinkafa a kasuwannin Arewa cikin sati nan. 'Yan kasuwa da manoma sun jingina saukin da wadatar shinkafar nomar rani da saukar dala
Labarai
Samu kari