Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Dabaru sun taimaka Naira ta danne dalar Amurka a kasuwar canji. An ce tun da dai Dalar Amurkar tana fadi ne a kan kudin Najeriya, ya kamata farashin kaya su sauko.
Hukumar kwastam ta Najeriya (NSC) ta dakatar da siyar da kayayyakin abincin da ta ƙwace a farashi kai rahusa saboda abinda ya faru a jihar Legas makon jiya.
Za a aiwatar da shawarwarin da kwamitin Steve Oronsaye ya ba gwamnatin Goodluck Jonathan. An bada shawara ma'aikatu su hadu wuri guda, wannan zai rage batar da kudi.
Kungiyar kwadago TUC ta ƙasa ta bukaci shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ta amince a ci gaba da shigo da kayayyakin abinci daga waje domin share hawayen ƴan ƙasa.
Yan sanda da haɗin guiwar sojojin Najeriya sun tari ƴan bindigan da suka sato fasinjoji a jihar Kogi, sun kwato mutane 16 da suka yi garkuwa da su.
Mambobin ƙungiyoyin fararen hula a jihohin Edo da Osun sun fantsama zanga-zangar lumana kan tsadar rayuwa a biranen Osogbo da Benin City yau Litinin.
Alkalan alkalai na Najeriya, mai shari'a Olukayode Ariwoola, ya rantsar da sabbin alkalan Kotun Koli. Ariwoola ya ba su shawara kan gudanar da aikinsu.
Yayin da ake ci gaba da shari'ar Murja Kunya, kotu ta umarci kamo matashin mawaki a jihar Kano, Ado Isa Gwanja kan wasu wake-wakensa na banza da badala.
Shugaba Tinubu ya kuduri aniyar aiwatar da rahoton Stephen Oronsaye wanda ya ba da shawarar kafa gwamnati mai sassaucin ra'ayi. Akwai abubuwan da ya kamata ku sani
Labarai
Samu kari