Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Abba Kabir Yusuf ya fadawa Hisbah ko da gyara zaka yi dole ne ka yi wannan gyaran cikin doka da bin tsari. Kalaman Gwamna Abba Gida-Gida sun tabo kuskuren Hisbah.
Wata kotu a Yola, jihar Adamawa ta garkame wani direba David Donald a gidan yari bisa zargin ya damfari wata mata sama da bokiti biyar na giyar 'burkutu'.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya umarci kamfanonin siminti su koma asalin farashin da suke sayar da shi a baya domin gwamnati ta cimma manufarta.
A ranar Alhamis ne wani Adebayo Olamide Azeez, ya bayyana yadda ya yaudari wasu mata 7 ta hanyar amfani da manhajar "MyChat" inda ya kashe su domin yin tsafi.
Majalisar dattawan Najeriya ta umarci rundunar ƴan saɓda da hukumar kula da jin daɗin ƴan sanda su ɗauki sabbin ƴan sanda 10 aiki a kowace ƙaramar hukuma.
Majalisar zartarwa a Najeriya ta yi alhinin mutuwar tsohon Ministan ilimi a mulkin Cif Olusegun Obasanjo, Farfesa Fabian Osuji a yau Alhamis 29 ga watan Faburairu.
Mazauna birnin Aba na jihar Abia sun cika da murna bayan sun yi bankwana da dauke musu lantarki. Hakan ya faru ne bayan fara aikin kamfanin samar da wutar lantarki.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya caccaki zanga-zangar da NLC ta yi, inda ya ce ba zai yiwu ƙungiyar ta fara yaƙi da gwamnatin watanni tara kacal ba.
Kakakin 'yan sandan jihar Gombe, Mahid Abubakar, ya bada labarin soyayyar da suka sha da matarsa kafin Allah ya yi ta zama mallakinsa. Ya saki hotunansu.
Labarai
Samu kari