Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Adamu Garba, ya bayyana cewa ya kamata kamfanin kirifto na Binance ya fuskanci doka saboda saba dokokin Najeriya.
Wata matar aure ta shiga rudani da damuwa bayan mijinta ya ki cewa komai duk da ya kamata tana cin amanarsa. Ya kamata ne tun a watan Oktoban 2023.
Duk da zarge-zargen da ake cewa tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele ya durkusar da tattalin arzikin Najeriya, ya samu yabo daga wata kungiya a kasar.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai sabon hari a jihar Zamfara. Miyagun 'yan bindigan sun shiga har cikin masallaci sun sace masallata.
Yayin da 'yan Najeriya ke cikin mawuyacin hali na tsadar rayuwa, Sarkin Gwandu ya shawarci ‘yan kasuwa kan jin tsoron Allah a kasuwancinsu na siyar da kaya.
Wasu 'yan bindiga biyu a jihar Taraba da suka shahara wajen garkuwa da mutane don kudin fansa sun saduda tare da mika wuya ga 'yan doka. Suna son zama 'yan banga.
An tsare Ba Amurke da Bature da suka zo tattauna kan takunkumin da aka kakabawa Binance duk a kokarin ganin kimar Naira ta farfado a kasuwar canji.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan halin kuncon da aƙe ciki a kasar nan. Shugaban kasan ya ba 'yan Najeriya sabon tabbaci don samo mafita.
Sojoji sun ci karo da wani gari a jihar Ribas da ke Neja-Delta inda ake satar danyen mai. N40, 000 ake biya domin a haka rami, daga nan sai a shiga satar danyen mai.
Labarai
Samu kari