Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Wani direban motar bas ya yi bankwana da duniya lokacin da yake tsaka da tuka wasu dalibai zuwa jami'ar Ilorin (Unilorin) da ke birnin Ilorin a jihar Kwara.
Wasu sojojin Najeriya sun rasa rayukansu a jihar Delta bayan an yi musu wani mummunan kwanton bauna. Hedikwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta tabbatar da faruwar lamarin.
Wasu sun fito sun soki yadda aka yi wuf aka dakatar da Abdul Ningi daga majalisa. Kungiyar Arewa ta bukaci Majalisa ta soke dakatarwar Sanata Abdul Ningi.
Gwamnonin yankin Arewa maso Yamma sun tashi haikan domin kawo karshen matsalar rashin tsaron da yankin ke fama da ita, inda suka kafa sabuwar rundunar tsaro.
Ahmed Adamu wanda shi Farfesan da ke ba Atiku Abubakar shawara a kan sha'anin matasa ya fadawa Tinubu da CBN sirrin dawo da Dala $1 ta koma N200 a yau.
Ambasada Rawhide Bawa, jakadan kasar Ghana a Najeriya ya rasu yana da shekaru 65 a duniya a birnin tarayya Abuja, an tafi da gawarsa zuwa gida domin jana'iza.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi awon gaba da shugaban jam'iyyar PDP a jihar Edo. 'Yan bindigan sun sace shugaban jam'iyyar ne bayan ya gama ganawa da gwamna.
An shawarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya dauki hanyar tattaunawa da 'yan bindiga don ceto dalibai da matan da aka sace a jihohin Kaduna da Borno.
Kungiyar dattawan Arewacin Najeriya ta goyi bayan yunkurin Sheikh Ahmad Gumi na ceto daliban makarantar da aka sace a Kaduna ta hanyar tattaunawa.
Labarai
Samu kari