Fitaccen dan wasan tsakiya na kasar Afirka ta Kudu, Jayden Adams ya riga mu gidan gaskiya yana da shekaru 25, rundunar yan sanda ta kaddamar da bincike.
Fitaccen dan wasan tsakiya na kasar Afirka ta Kudu, Jayden Adams ya riga mu gidan gaskiya yana da shekaru 25, rundunar yan sanda ta kaddamar da bincike.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
A yayin da ake ci gaba da fargabar zama da Tsaka a cikin gida saboda gubarta, mun tattaro maku wasu dabaru shida da za ku yi amfani da su domin korarsu cikin sauki.
Majalisar wakilan tarayya ta ɗauki wasu matakai da nufin magance yawaitar garkuwa da ɗalibai a makarantun ƙasar nan da kuma dawo da tsaro a faɗin Najeriya.
Hukumar EFCC ta tabbatar da cewa za ta gurfanar da tsohon Ministan Buhari, Hadi Sirika a gaban kotu a gobe Alhamis 9 ga watan Mayu kan zargin wawushe N2.7bn.
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi hukunci kan shirin da PDP ke yi na tsige shugabanta na kasa, Umar Damagun. Kotun ta haramtawa jam'iyyar daukar wannan mataki.
Dakarun sojojin Najeriya sun janye daga kauyen Okuama na karamar hukumar Ughelli ta Kudu a jihar Delta bayan sun kwashe kwanaki masu yawa a cikinsa.
Tsohon kakakin dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, Barista Daniel Bwala ya shawarci 'yan Najeriya kan rungumar tsarin harajin CBN da Bola Tinubu ya kawo.
A wani sojan Najeriya ya bayyana rashin kayan aiki na zamani, rashin wadatattun ma'aikata da rashin walwala a matsayin manyan matsalolinsu wajen yakar yan ta'adda.
Peter Obi ya yi yi maratani ga kudurin gwamnatin tarayya kan fara karbar harajin 0.5% na tsaron yanar gizo. Obi ya yi martanin ne a shafinsa na X a yau Laraba
Masu sana’ar hada-hadar kudi ta POS a birnin tarayya Abuja sun ce ba su ji dadin umarnin da gwamnatin tarayya ta basu na yin rajista da hukumar CAC ba.
Labarai
Samu kari