Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON) ta sanar da yin karin kudin zuwa aikin hajjin bana na shekarar 2024. A yanzu maniyyata za su kara M1.9m domin zuwa Saudiyya.
Ma'aikatar masana'antu da harkokin kasuwanci ta bukaci wadanda suka cika tallafin N50,000 kan fara duba wayoyinsu domin sakwannin da za su iya samu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya soke bikin da ya saba gudanarwa domin zagayowar ranar haihuwarsa, saboda halin da kasar nan ta samu kanta a ciki a yanzu.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya bayyana hakikanin adadin yawan daƙiban da aka sace. Gwamnan ya ce adadin dalibai 137 da aka ceto shi ne na gaskiya.
An ruwaito yadda ;yan ta'adda suka kai farmaki sansanin sojojin Najeriya a jihar Yobe tare da kashe jami'in soja da kuma kone motocin sintiri na jami'ai.
Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya karyata cewa Sheikh Ahmed Gumi ya taka rawa wurin kubutar da daliban makaranta a jihar Kaduna inda ya ce ko sisi ba a biya ba.
An ruwaito yadda wasu 'yan ta'adda suka kai farmaki wani gida tare da kashe mutane suna tsaka da sallah a cikin watan Ramadana. An bayyana yadda ta kaya.
Rahoto ya zo cewa wasu ami’o’in Arewa sun yunkuro, ana kokarin rungumar fasahar AI a tsarin ExploreCSR. Ana so komfuta ta rika mu’amala tamkar Bil Adama.
Kwanaki kadan bayan rasuwar fitaccen jarumin fina-finan Nollywood, John Okafor, an sake rasa wani jigo a masana'antar mai suna Amaechi Muonagor a yau Lahadi.
Labarai
Samu kari