Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Hatsabiban ƴan bindiga da dama sun rasa rayukansu a jihar Katsina yayin wata mummunan arangama da tsagin ƴan ta'adda a jihar inda da dama suka jikkata.
'Yan sanda sun tabbatar da cewa matashin da ya babbaka masallata a kauyen Gezawa ya yi amfani da bam wajen aikata ta'adin. Amma an gano ba harin ta'addanci ba ne.
Gwamnatin tarayya karkashin Bola Ahmed Tinubu ta fara tunanin ɗaukar kuɗin ƴan fansho ta yi amfani da su a ɓangaren ayyukan more rayuwa a faɗin Najeriya.
Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya ce gwamnatinsa za ta rika ba mata 5,200 tallafin kudi na Naira 50,000 kowacce a duk wata har zuwa lokacin da zai sauka a mulki.
Olusegun Obasanjo ya ce akwai kuskure kan tsarin mulkin Najeriya da aka dauko daga Turai. Ya yi jawabin ne yayin da yan majalisa suka kai masa ziyara.
Wani mutum da ba a gane ko waye ba, ya kone wani masallaci a garin Larabar Abasawa da ke yankin karamar hukumar Gezawa a jihar Kano. Har yanzu babu wanda ya rasu.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya amince da naɗin Abubakar Muhammadu Ibn Grema a matsayin sabon sarkin Tikau bayan rasuwar Ibn Grema a makon jiya.
Kotun Burtaniya ta ɗaure mutumin da aka kama da laifin kisan matarsa, ta yanke masa hukuncin zaman gidan yari har ƙarshen rayuwarsa bayan kama shi da laifin kisa.
Kungiyar Izala ta jihar Gombe ta sanar da fara al-kunut a dukkan masallatan ta da ke jihar Gombe. Shugaban ta na jihar Gombe ne ya bada sanarwar.
Labarai
Samu kari