Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kutsa cikin dakin kwanan dalibai na jami'ar Calabar (UNICAL), inda suka yi awon gaba da wasu mutum uku yayin harin.
Gwamnatin jihar Kebbi ta yi karin haske kan murabus din limamin masallacin Wala, Alhaji Rufai Ibrahim inda ta ce kafin ya yi murabus aka dakatar da shi.
Wasu matasa sun dira kan rumubunan ajiyar gwamnati a jihar Kebbi inda suka tafka barna. Mutanen dai sun dasa wawa kan kayan abincin da aka ajiye a wurin.
Rashin wadatacciyar wutar lantarki ya jawo farashin ledar ruwa mai sanyi ta lula zuwa N400, yayin da ƙanƙarar ruwa ta kullawa ta haura N500 a jihar Kaduna.
A yayin da azumin Ramadan ya kai kwanaki 20, akwai bukatar mu waiwayi muhimman ayyukan da Annabi Muhammad (S.W.A) yake aikatawa a kwanaki 10 na karshe.
Wata mata ta yi tas da asusun mijinta yayin da ya bayyana ba ta ATM ta yi cefane da shi. Ya bayyana irin kayan da aka siya da kudin wadanda suka jawo cece-kuce.
Yayin da ake ci gaba da azumin watan Ramadan, 'yan sanda sun cafke wani malamin Musulunci, Alfa Oluwafemi Idris da sassan jikin ɗan Adam a jihar Ondo.
Deji Adeyanju ya yi magana kan kamun ludayin ayyukan ministocin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu. Lauyan ya lissafo ministocin da ya kamata a kora.
An musanta ikirarin da wani shafin yada labarai ta yi na cewa karamin ministan tsaro, Bello Muhammad Matawalle, ya raba buhunan shinkafa ga 'yan bindiga.
Labarai
Samu kari