Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Wani uba da dansa sun yi aikin dana-sani, sun hallaka wata mata da aka ce makwabciyarsu ce a wani yankin jihar Ogun, 'yan sanda sun kama su yanzu haka.
Ana yi wa Bola Tinubu kallon tsoho, Hadimin shugaban kasar, ya fadi yadda abin yake. Ajuri Ngelale ya ce Tinubu jakin aiki ne. Mai magana da yawunsa ya fada.
An bayyana yadda 'yan sanda suka kai ga kame wadanda suka kashe 'yan sanda shida a jihar Delta a makon da ya gabata. An bayyana yadda aka kama su.
Wata kungiya mai suna Arewa Youth for Peace and Security ta caccaki gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare kan yadda matsalar rashin tsaro ta kara tabarbarbarewa.
An bayyana yadda Fulani suka zargo sojojin Najeriya da aikata masu barnar da ba za su iya daukar mataki ba a Plateau. Sun bayyana yadda aka kone gidajensu.
Dala ta kuma karyewa a kasuwar canji, $1 ta koma N1, 280 a kasuwar canji. Ribar N20 ne ‘yan canjin suke samu idan sun saida kowace dala a kasuwar bayan fage.
An bayyana yin nasarar gyara wutar lantarkin Najeiya da ta lalace a kwanakin nan, har ta kai ga an shiga jimami da zafi a yankuna na kasar nan da yawa.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, ya yi karin haske kan dalilin da ya sa ya hakura da ayyukan coci ya tsunduma cikin siyasa domin a dama da shi.
Ministan harkokin cikin gida, Tunjo-Ojo, ya sanar da cewa za a ƙarƙare ɗaukar sababbin ma'aikatan da aka fara a hukumar kwana-kwana a watan Afrilu.
Labarai
Samu kari