Rahotanni daga jam'iyyar APc sun nuna cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauki mataimakinsa, Kashim Shettima a matsayin abokin takara a 2027.
Rahotanni daga jam'iyyar APc sun nuna cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauki mataimakinsa, Kashim Shettima a matsayin abokin takara a 2027.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Wasu gungun 'yan bindiga haye a kan babura sun kaddamar da mummunan hari kan mutanen kauyen Zurak da ke jihar Plateau a jiya Litinin, an kashe mutane 40.
Yan bindiga sun kai hare hare a yankunan Roro, Unguwan Usman, Rumace da Bassa a karamar hukumar Shiroro. Hakan ya tilastawa mutane da dama gudu daga gidajensu.
Babban shugaban gudanarwa (CEO) na TotalEnergies, Patrick Pouyanne, ya bayyana cewa, Najeriya ce ta fi dacewa da aikin, amma Angola ta fi ta kyawawan tsare-tsare.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf ta gwangwaje yan majalisar jihar da motocin kece raini guda 41. An sayi kowace Toyota Fortuner a kan ₦68m.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba fitattun yan Arewa mukamai a jami'oi cikinsu akwai Isa Yuguda, Attahiru Jega, Mahmud Aliyu Shinkafi, Yayale Ahmed, Aliyu Tilde.
Shugaban kasa Bola Ahmed tinubu ya aika kayan bainci ton 42,000 ga al'ummar jihar Zamfara. Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya kaddamar da raba abincin.
A Najeriya, darajar Naira ta sake yin sama inda ta karu da kusan N28 a jiya Litinin 20 ga watan Mayu a kasuwannin gwamnati inda hakan ke nuna karuwarta da 1.89%.
Oba na Benin, Ewuare II ya zargi hukumar yaki da cin hanci ta EFCC inda ya ce wasu jami'anta na karbar rashawa musamman fifita wadanda suka fi bata kuɗi.
Yan bindiga sun shiga kauyen Dawaki a kusa da Bwari a Abuja, sun ɗauki mutane da dama amma ƴan sanda sun kai ɗauki kuma ana tsammanin sun ceto mutanen.
Labarai
Samu kari