Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Gwamnatin tarayya ta amince za ta fara biyan ma'aikatanta sabon alawus na 40% domin kaucewa barazanar da suka yi ta tsunduma yajin aiki a Najeriya.
Rundunar ƴan sandan Kano ta bayyana cewa Shafi'u Abubakar ya aikata laifin da ake zarginsa na ƙona masallaci ne saboda nuna fushin kan rabon gadon gidansu.
Majalisar dattawan ta sahalewa gwamnatin tarayya ta ciyo rancen $500m a kokarin da ake yi na tabbatar da cea dukkanin ‘yan Najeriya su na da mitar wuta.
Dan takarar shugaban kasa a zabukan da ya gabata, Pat Utomi ya ce a yanzu ƴan siyasa kawai suna yin mulki ne domin kansu ba wai inganta kasa da al'umma ba.
Kungiyoyin kwadago a Najeriya sun yi fatali da sabon mafi ƙarancin albashin da gwamnatin tarayya ta gabatar da taron kwamitin da aka kafa yau Laraba.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce Bola Tinubu ya tallafa da makudan kudi har N90bn a harkokin aikin hajji saboda tsadar kujera a bana.
EFCC ta gurfanar da tsohon gwamnan babban bankin Najeriya Godwin Emefiele bisa zargin badakala. Bayan sauraron karar, kotun ta bada belinsa a yau.
Babbar Kotun tarayya da ke zamanta a jihar Kano ta dakatar da binciken tsohon Gwamna Abdullahi Umar Ganduje har sai an kammala sauraron karar da ya shigar.
Abduljabbar Nasiru Kabara ya kori lauyan da ke karesa a kotun daukaka kara. Hakan yasa alkalin kotun daga shari'ar zuwa lokacin da zai samu wani lauyan.
Kwamishinan ilimi na jihar Rivers, Prince Chinedu Mmon da takwaransa na ma'aikatar gidaje, Gift Worlu sun yi murabus daga gwamnatin Gwamna Siminalayi Fubara.
Labarai
Samu kari