Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yanke hukunci a shari'ar da ke kalubalantar shugabancin David Mark a jam'iyyar ADC.
Kotu ta bayar da umarnin hana EFCC kamawa, tsarewa, tsangwama, tsoratarwa ko gayyatar Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP a zaben 2023.
Kungiyar 'yan jaridu masu aiko da rahotanni da ke karkashin kungiyar 'NUJ, ta sanar da kauracewa duk wasu ayyukan da suka shafi gwamnatin jihar Kano.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahnadu Umar Fintiri, ya yiwa majalisar kwamishinoninsa kwaskwarima. Gwamnan ya sauyawa wasu ma'aikatun da za su jagoranta.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun yi awon gaba da fasinjojin motar Bas waɗanda suka taso daga jihar Enugu da nufin zuwa babban birnin tarayya Abuja a Nasarawa.
Matasa a Akure, da ke jihar Ondo sun gudanar da gagarumar zanga-zanga suna neman hukumar EFCC ta gaggauta sakin wasu da ta kama bisa zargin damfara da kafar intanet.
Rundunar sojojin kasar nan ta sake samun nasara kan ‘yan ta’adda a jihar Kaduna inda aka fattake su daga yankuna da dama tare da kashe miyagu biyu daga cikinsu.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya yi kira da a bar kowace jiha a Najeriya ta samar da mafi karancin albashin da za ta iya biyan ma'aikata.
Majalisar wakilan tarayya ta saurari kudurorin doka guda shida da za su takaita wa'adin shugaban kasa da gwamnoni da samar da ofishin mataimakin shugaban kasa 2.
Kwamishinan harkokin addinin Musulunci a Sokoto, Dakta Jabir Sani Mai Hula ya sanar da cewa gwamnatin Sokoto ta ba malaman addini kyauta domin hidimar sallar layya
Labarai
Samu kari