Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Gwamnatin tarayya ta amince za ta fara biyan ma'aikatanta sabon alawus na 40% domin kaucewa barazanar da suka yi ta tsunduma yajin aiki a Najeriya.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya amince da naɗin Abubakar Muhammadu Ibn Grema a matsayin sabon sarkin Tikau bayan rasuwar Ibn Grema a makon jiya.
Kotun Burtaniya ta ɗaure mutumin da aka kama da laifin kisan matarsa, ta yanke masa hukuncin zaman gidan yari har ƙarshen rayuwarsa bayan kama shi da laifin kisa.
Kungiyar Izala ta jihar Gombe ta sanar da fara al-kunut a dukkan masallatan ta da ke jihar Gombe. Shugaban ta na jihar Gombe ne ya bada sanarwar.
Ma'aikatu sama da 34 ne a birnin tarayya, ciki har da fadar shugaban kasa suka kasa biyan kudin wutar lantarki duk da ware musu kudi sama da naira bilayn 10.
A yau ne gwamnatin tarayya za ta kaddamar da gina dakunan kwanan dalibai a manyan makarantu 12 a fadin kasar nan, inda za a fara da jami’ar jihar Akwa Ibom.
Tsagerun ƴan bindiga sake kai hari kauyen Yar Malamai jim kaɗan bayan jami'an tsaro sun tashi, sun sace mutane da yawa tare da tafka ɓarna ranar Litinin.
Kungiyar malam jami'a ta kasa (ASUU) ta ba gwamnatin tarayya wa'adin makonni biyu kan bukatun ta guda tara ko ta stunduma yajin aikin sai baba ta gani.
Rahotan da ke nuna cewa hukumar EFCC tana neman Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ruwa a jallo ba gaskiya bane, kamar yadda sahihin bincike ya nuna.
An kashe Tahir Baga, makusancin marigayi Abubakar Shekau. Baga na cikin wadanda suka fara kafa kungiyar Boko Haram a Maiduguri, jihar Borno, wanda ya koma Sambisa.
Labarai
Samu kari