Jerin Mutum 108 da za Su Jagoranci Kamfen din Tinubu a 2027

Jerin Mutum 108 da za Su Jagoranci Kamfen din Tinubu a 2027

  • Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ne shugaban Kwamitin Yakin Neman Zaɓen APC na 2027, yayin da Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ke cikin tafiyar
  • An naɗa tsohon gwamnan Zamfara, Sanata Abdulaziz Yari, a matsayin Darakta Janar na kwamitin, yayin da Gwamnan Imo, Hope Uzodimma, ya zama sakataren kwamitin
  • Mai bai wa Shugaban Ƙasa shawara kan yaɗa labarai, Bayo Onanuga, ne ya fitar da jerin sunayen mambobin kwamitin a wata sanarwa ranar Asabar

Legit.ng Hausa ta bude tasha a manhajar Whatsapp. Kasance tare da mu don samun rahotanni da dumi-dumi!

Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf Kari yana da gogewar aikin jarida da rubuce-rubucen adabi sama da shekaru hudu, kuma kwararre ne a kawo rahotannin kasuwanci, siyasa da lamuran yau da kullum.

Abuja – Fadar Shugaban Ƙasa ta fitar da jerin sunayen mambobin Kwamitin Yakin Neman Zaɓen Shugaban Ƙasa na jam'iyyar APC a zaɓen 2027.

A cikin jerin sunayen da aka fitar ranar Asabar, Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai jagoranci kwamitin, yayin da Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, zai kasance mataimakin shugaban kwamitin.

Kara karanta wannan

Tinubu ya nada Abdulaziz Yari a matsayin darektan yakin neman tazarce a APC

Shugaba Bola Ahmed Tinubu
Shugaban kasar Najeriya a ofis. Hoto: Bayo Onanuga
Source: Facebook

Sakon da Bayo Onanuga ya wallafa a X ya nuna cewa Shugaban APC na ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, shi ma zai kasance mataimakin shugaban kwamitin.

Mutanen da aka nada

Ga jerin sunaye da mukamansu da aka naa domin yi wa Tinubu kamfen a 2027 kamar yadda Vanguard ta wallafa:

M. Bola Ahmed Tinubu, GCFR - Shugaba

2. Kashim Shettima, GCON - Mataimakin Shugaba I

3. Nentawe Yilwatda - Mataimakin Shugaba II

4. Abdulaziz Yari - Babban Darakta

5. Godswill Obot Akpabio - Mataimakin Babban Darakta na Kudu I

6. Bamidele Opeyemi - Mataimakin Babban Darakta na Kudu II

7. Mai Mala Buni - Mataimakin Babban Darakta na Arewa I

8. Speaker Tajudeen Abbas - Mataimakin Babban Darakta na Arewa II

9. Barau Jibrin Barau - Mataimakin Babban Darakta na Arewa III

10. Adams Oshiomhole - Mataimakin Babban Darakta na Wayar da Kai

Kara karanta wannan

Abin da zaɓaɓben gwamnan Osun ya fadawa Tinubu gaba da gaba a fadar shugaban kasa

11. Femi Gbajabiamila - Mataimakin Babban Darakta na Gudanarwa

12. Hon. James Abiodun Faleke - Mataimakin Babban Darakta na Tsara Zabe, Hada Kai da Sa Ido

13. Hon. Ibrahim Kabir Masari - Mataimakin Babban Darakta na Kayan Aiki da Gudanarwa

14. Hon. Aminu Bello Masari - Mataimakin Babban Darakta na Wayar da Kai ga Yan Majalisa

15. Nweze David Umahi - Mataimakin Babban Darakta

16. Hope Uzodinma - Sakatare

17. Surajudeen Ajibola Basiru - Mataimakin Sakatare

18. Hadiza Bala Usman - Mataimakin Sakatare ta Musamman

19. Bassey Otu - Mai Gudanar da Ya'kin Neman Zabe na Shiyyar Kudu maso Kudu

20. Ndubuisi Mbah - Mai Gudanar da Ya'kin Neman Zabe na Shiyyar Kudu Maso Gabas

21. Babajide Sanwo-Olu - Mai Gudanar da Ya'kin Neman Zabe a Kudu Maso Yamma

22. Umar Bago - Mai Gudanar da Ya'kin Neman Zabe na Arewa ta Tsakiya

23. Modu Sheriff - Mai Gudanar da Ya'kin Neman Zabe na Arewa maso Gabas

Kara karanta wannan

Tinubu ya firgita da Atiku ya ce zai maido tallafin mai, ya yi martani mai zafi

24. Uba Sani - Mai Gudanar da Ya'kin Neman Zabe na Shiyyar Arewa ta Yamma

25. Adeniyi Tinubu - Mataimakin Darakta na Kayan Aiki da Ayyuka

26. Muhammad Kabir Isa - Sakataren Kayan Aiki da Ayyuka

27. Sheriff Oborevwori - Darakta Mai Kula da Kudade da Ma'aji

28. Ahmed Usman Ododo - Mataimakin Darakta na Kudi da Ma'aji I

29. Hon. Abubakar Kabir Bichi - Mataimakin Darakta na Kudi da Ma'aji II

30. Tanimu Yakubu - Sakataren Kudi da Ma'aji

31. Dapo Abiodun - Darakta Mai Tara Kudi

32. Zacheus Adedeji - Mataimakin Darakta Mai Tara Kudi I

33. Farouk Gumel - Mataimakin Darakta Mai Tara Kudi II

34. Dr. Jamila Bio Ibrahim - Sakataren Tara Kudi I

35. Sakataren tara kudi na APC- Sakataren Tara KudiII

36. Olusola Adeyeye - Daraktan Shiyya na Tsarin Zabe, Hada Kai

37. Dr. Ngozi Olejeme - Daraktan Shiyya na Tsarin Zabe, Hada Kai

38. Uche Ekwunife - Daraktan Shiyya na Tsarin Zabe, Hada Kai

Kara karanta wannan

Bayan wa'adin Walson Jack, ya kare, Tinubu ya nada sabon Shugaban Ma’aikatan Tarayya

39. Muntagha Rabe - Daraktan Shiyya na Tsarin Zabe, Hada Kai

40. Ahmed Muhammad Ketso - Daraktan Shiyya na Tsarin Zabe, Hada Kai

41. Sani Danladi - Daraktan Shiyya na Tsarin Zabe, Hada Kai

42. Stella Okotete - Sakataren Tsarin Zabe, Hada Kai I

43. Engr. Abdullahi Garba Ramat - Sakataren Tsarin Zabe, Hada Kai II

44. Audu Maikori - Sakataren Tsarin Zabe, Hada Kai III

45. Dele Alake - Darakta Mai Tsara Manufofi da Siyasa

46. Dr. Jumoke Oduwole - Mataimakin Darakta Mai Tsara Manufofi da Siyasa

47. Prince Shuaibu Abubakar Audu - Sakataren Tsara Manufofi da Siyasa

48. Muiz Adeyemi Banire, SAN - Darakta na Shari'a

49. Dr. Umar Hassan SAN - Mataimakin Darakta na Shari'a I

50. B.A Ogala, SAN - Mataimakin Darakta na Shari'a II

51. Lauyan APC - Sakataren Shari'a

52. Mohammed Idris Malagi - Darakta Mai Kula da Yada Labarai da Sadarwar Dabarun Siyasa I

53. Dele Alake - Darakta Mai Kula da Yada Labarai da Sadarwar Dabarun Siyasa II

Kara karanta wannan

FAAC ta cika aljihun gwamnatin Tinubu da jihohi, an raba abin da ba a taba samu ba

54. Bayo Onanuga - Darakta Mai Kula da Yada Labarai da Sadarwar Dabarun Siyasa III

55. Lanre Isa Onilu - Darakta Mai Kula da Yada Labarai da Sadarwar Dabarun Siyasa IV

56. Tunde Rahman - Mataimakin Darakta Mai Kula da Yada Labarai da Sadarwar Dabarun Siyasa I

57. Sunday Dare - Mataimakin Darakta Mai Kula da Yada Labarai da Sadarwar Dabarun Siyasa II

58. Daniel Bwala - Mataimakin Darakta Mai Kula da Yada Labarai da Sadarwar Dabarun Siyasa III

59. Felix Morka - Mataimakin Darakta Mai Kula da Yada Labarai da Sadarwar Dabarun Siyasa IV

60. Abdulaziz Abdulaziz - Sakatare Mai Kula da Yada Labarai da Sadarwar Dabarun Siyasa I

61. Temitope Ajayi - Sakatare Mai Kula da Yada Labarai da Sadarwar Dabarun Siyasa II

62. Arabirin Aderonke - Sakatare Mai Kula da Yada Labarai da Sadarwar Dabarun Siyasa III

63. Fredrick Nwabufo - Sakatare Mai Kula da Yada Labarai da Sadarwar Dabarun Siyasa IV

64. Segun Dada - Darakta na Sabbin Kafafen Yada Labarai

Kara karanta wannan

Abubuwan sani game da yarjejeniyar da aka yi tsakanin Musulmi da Kiristocin Najeriya

65. Solomon Arase - Sakataren Sabbin Kafafen Yada Labarai

66. Dele Alake - Mai Magana da Yawun Ya'kin Neman Zabe na Shugaban Kasa I

67. Aliwan Hassan - Mai Magana da Yawun Ya'kin Neman Zabe na Shugaban Kasa II

68. Ayobami Feyisetan Oyalowe - Mai Magana da Yawun Ya'kin Neman Zabe na Shugaban Kasa III

69. Kemi Asekun-Shittu - Mai Magana da Yawun Ya'kin Neman Zabe na Shugaban Kasa IV

70. Hon. Adamu Panda - Mai Magana da Yawun Ya'kin Neman Zabe na Shugaban Kasa V

71. Sarki Yaki - Darakta na Tsaro da Barazanar Siyasa

72. H.E Bello Matawalle - Mataimakin Darakta na Tsaro da Barazanar Siyasa I

73. Dr. Yusuf Gagdi - Mataimakin Darakta na Tsaro da Barazanar Siyasa II

74. A.T Ibrahim - Mataimakin Darakta na Tsaro da Barazanar Siyasa III

75. Junaidu Sani Bindawa - Mataimakin Darakta na Tsaro da Barazanar Siyasa IV

76. Hon. Olubunmi Tunji Ojo - Mataimakin Darakta na Tsaro da Barazanar Siyasa V

Kara karanta wannan

Akwai matsala: Ana zargin INEC na shirin ayyana zaben gwamnan Osun a matsayin Inconclusive

77. Christopher Musa - Sakataren Tsaro da Barazanar Siyasa I

78. Abali Abdulmalik - Sakataren Tsaro da Barazanar Siyasa II

79. Dr. Bisoye Coker - Darakta na Sarrafa Bayanai

80. Kashifu Inuwa Abdullahi - Mataimakin Darakta na Sarrafa Bayanai I

81. Muhammad Badaru - Mataimakin Darakta na Sarrafa Bayanai II

82. Dr. Bashir Garba - Sakataren Sarrafa Bayanai

83. Babagana Zulum - Darakta Mai Kula da Tuntubar Jama'a I

84. Aisha Garba - Darakta Mai Kula da Tuntubar Jama'a II

85. Sen. Sulaiman Hunkuyi - Darakta Mai Kula da Tuntubar Jama'a III

86. Yusuf Hamisu - Sakatare Mai Kula da Tuntubar Jama'a I

87. Dr. Sanusi Ohiare - Sakatare Mai Kula da Tuntubar Jama'a II

88. Hon. Ayodele Olawande - Daraktan Matasa

89. Hon. Dr. Daya A. Israel - Mataimakin Darakta n Matasa

90. Barr. Gonghan Barbara Omusuku - Daraktan Shiyya na Matasa

91. Obinna Iyiegbu - Daraktan Shiyya na Matasa

92. Moyosore Ogunlewe - Daraktan Shiyya na Matasa

Kara karanta wannan

Za a buga siyasa a Kaduna, Isa Ashiru ya kafa kwamitin yakin neman zaben ADC

93. Abdulaziz Abubakar Kaka - Daraktan Shiyya Matasa

94. Ibrahim Abba Umar - Daraktan Shiyya Matasa

95. Abdulfatai Yayai Seriki - Daraktan Shiyya na Matasa

96. Rinsola Abiola - Sakataren Matasa

97. Betta Chimaobim Edu - Darakta mai lura da mata

98. Iman Suleiman - Mataimakiyar Darakta Mata I

99. Abiodun Olujimi - Mataimakiyar daraktar Mata II

100. Sen. Binta Masi Garba - Mataimakiyar Daraktar Mata III

101. Sakataren matan APC - Sakataren Mata

102. Mohammed Abba Isa - Darakta na Motsa Mutane Masu Bukata Ta Samammiya

103. Barr. Ayuba Gufwan - Mataimakin Darakta na Motsa Mutane Masu Bukata Ta Samammiya

104. Tolu Bankole - Sakataren Masu Bukata Ta Samammiya I

105. Misbahu Lawan Didi - Sakataren Masu Bukata Ta Samammiya II

106. Shehu Dikko - Darakta Bangaren Wasanni

107. Philip Shaibu - Mataimakin Darakta Bangaren Wasanni I

108. Joseph Yobo - Mataimakin Darakta Bangaren Wasanni II

Shugaba Bola Tinubu da Kashim Shettima
Shugaban kasa da mataimakinsa a wajen taro. Hoto: Bayo Onanuga
Source: Facebook

Batun tallafin man fetur

A wani labarin, mun ruwaito cewa wasu mazauna Jihar Jigawa sun bayyana goyon bayansu ga ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar ADC, Alhaji Atiku Abubakar, kan alƙawarinsa na dawo da tallafin man fetur.

Kara karanta wannan

Kwana 3 kafin zabe, INEC ta ƙara sunan ɗan takara 1 a zaben gwamnan jihar Osun

Mazauna sun ce cire tallafin man fetur ya ƙara jefa talakawa cikin mawuyacin hali, lamarin da ya sa batun ya mamaye tattaunawa a wuraren shan shayi, kasuwanni, tashoshin mota da kafafen sada zumunta.

Atiku ya ce zai dawo da tallafin man fetur ne saboda tsarin da ake ciki ya gaza kawo sauƙi ga talakawa, lamarin da ya jawo martani daga Shugaba Tinubu.

Asali: Legit.ng

Authors:
Ibrahim Yusuf avatar

Ibrahim Yusuf (Hausa Editor) Ibrahim Yusuf yana da gogewar aikin jarida da rubuce-rubucen adabi sama da shekaru hudu, kuma kwararre ne a kawo rahotannin kasuwanci, siyasa da lamuran yau da kullum. ibrahim.yusuf@corp.legit.ng