
Bola Tinubu







Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta yi martani kan umarnin da kotun Amurka ta bayar na sakin takardun bayanan karatun Sɓugaba Bola Tinubu.

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya roki 'yan Najeriya da su dawo kasar saboda yanzu an samu sauyi ba kamar yadda su ka sani a da ba musamman harkokin tattalin arziki.

An yi rubutu masu yawa a kafafen sada zumunta waɗanda suka yi iƙirarin cewa mai shari'a Tsammani ya nemi ƴan Najeriya su yafe wa Tinubu kan laifin safarar kwaya.

Hambararren shugaban kasar Nijar, Mohamed Bazoum ya maka sojin kasar a kotu don neman hakkinsa da aka tauye masa a matsayinsa na dan kasa da iyalansa.

Alhaji Atiku Abubakar ya samu nasara a Kotun amurka, Alkali ya amince da bukatarsa ta neman a miƙa masa takardun tarihin karatun shugaban kasa Bola Tinubu.

Kasar China ta rage yawan bashin da ta ke bai wa Najeriya da sauran kasashen Nahiyar Afirka kan saba ka'idar biyan bashi kan lokaci kamar yadda aka yi alkawari.

Shugaban ƙungiyar kwadago TUC, Festus Osifo, ya bayyana abinda Ministan Kwadago, Simon Lalong, ya gaya musu game da batin mafi karancin albashin ma'aikata.

Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya sha jifa da ruwan leda kan zargin yi wa jam'iyyar zagon kasa a zaben gwamnan jihar da aka gudanar.

Kungiyar Dattawan Arewa, NEF ta yabawa Shugaba Tinubu kan nadin kakakinta, Dakta Hakeem Baba-Ahmed matsayin hadimin mataimakinsa, Kashim Shettima.
Bola Tinubu
Samu kari