Bola Tinubu
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya tashi daga Abuja zuwa Guinea-Conakry domin wakiltar Bola Ahmed Tinubu a bikin rantsar da Mamadi Doumbouya.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a babban birnin tarayya Abuja, ta yi fatali da karar da gwamnatin tarayua ta shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya fitp ya yo martani bayan dansa ya zabi ya goyi bayan tazarcen Bola Tinubu a zaben 2027.
Dan tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, Abubakar Atiku Abubakar, ya sanar da sauya shekarsa daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya fara ganawa da manyan kusoshin jam'iyyar APC na jihar Kano bayan zamansa da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sha ruwa.
Ministan tsaro, Christopher Musa ya bayyana cewa akwai abubuwan da ke rura wutar matsalar rashin tsaro. Ya bayyana cewa dole a tsare iyakokin Najeriya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa kuma jigo a jam'iyyar ADC, Dele Momodu, ya bayyana cewa akwai yadda 'yan adawa za su iya kifar da Bola Tinubu a 2027.
Gwamnatin tarayya ta yaba da jarumtar da 'yan wasan Super Eagles suka nuna a wasan da suka yi da Morocco. Ta ce 'yan Najeriya na alfahari da su duk da rashin nasara.
Rahoto ya ce ana matsawa shugaban kasa Bola Tinubu lamba da ya maye Kashim Shettima da mataimaki Kirista a zaben 2027. An ambaci sunan Kiristoci uku.
Bola Tinubu
Samu kari