Bola Tinubu
A labarin nan, za a ji yadda wasu tsofaffin gwamnoni suaka samu nasarar samun takara na kujerun sanata a karkashin inuwar APC mai mulkin Najeriya.
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya kara mafi karancin albashi zuwa N100,000 domin inganta rayuwar ma'aikata.
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya bayyana cewa ba domin cire tallafin man fetur da ya yi a 2023 ba da Najeriya ta durkushe. Ya ce kasar ta farfado.
Jam'iyyar ADC ta bayyana cewa galibin yan Najeriya sun dawo da rakiyar gwamnatin Shugaba Bola Tinubu saboda matsin rayuwa, wahala da katsslar tsaro.
Ahmed Galadima Aminu ne kadai ya samu tikitin takarar gwamna ƙarƙashin jam'iyyar APC bayan mukarraban Bola Tinubu bakwai sun yi murabus domin yin takara.
A labarin nan, za a ji cewa Blessing Fubara Snr dan uwan gwamna mai ci a jihar Ribas Siminalayi Fubara ya fara neman kujerar gwamna a inuwar NDC.
Ministan Tsaro a Najeriya, Christopher Musa, ya gargadi cewa duk wanda ke shirin juyin mulki a kasar yana mai cewa hakan ɓata lokaci ne kawa suke yi.
Fadar Shugaban ƙasa ta yi gargadi cewa wasu ‘yan siyasa na shirin amfani da addini wajen siyasa, suna yaɗa labaran ƙarya kafin zaɓen shekarar 2027.
Mai ba Shugaban ƙasa shawara Bayo Onanuga ya ce Bola Tinubu ya “sadaukar da rayuwarsa” domin ceton Najeriya daga durƙushewar tattalin arziki da rikicewa.
Bola Tinubu
Samu kari