Bola Tinubu
A labarin nan, za a ji cewa Atiku Abubakar da ke takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC ya caccaki Bola Ahmed Tinubu bayan ceto dalibai a jihar Oyo.
Sanatan Borno ta Kudu, Muhammad Ali Ndume ya taya mataimakin shugaban kasa, Sanata Kahsim Shettima murnar sake zama abokin takarar Tinubu a zaben 2027.
Wata kungiya Kiristoci a Arewa ta bayyana goyon bayanta ga tikitin Bola Tinubu da Kashim Shettima na 2027, tana mai cewa hakan zai tabbatar da ci gaba.
Jarumar Kannywood, Mansurah Isah ta yi wa Dauda Kahutu Rarara da Aisha Humairah gargadi bayan sun samu sabani game da tallan Bola Tinubu da fita daga kungiyar shi.
A labarin nan, za a ji mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya kai ziyara ga shugaban kasa bayan an zabe shi a matsayin abokin takarar Bola Ahmed Tinubu.
Mai martaba Ooni na Ife ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce shugaban kasar ya daidaita abubuwa da dama a Najeriya bayan hawa mulki a 2023.
Sakataren kungiyar Triple R da Kahutu Rarara ke jagoranta, Ahmad Bifa ya sanar da cewa tsohon gwamnan Zamfara ya ba si Naira miliyan 500 don tallata Tinubu a 2027.
Rahotanni daga jam'iyyar APc sun nuna cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauki mataimakinsa, Kashim Shettima a matsayin abokin takara a 2027.
Shugaba Bola Tinubu ya ƙi rattaba hannu kan kudurori biyu da Majalisar Tarayya ta zartar, yana mai cewa suna ɗauke da kura-kurai da suka saɓa wa kundin tsarin mulki.
Bola Tinubu
Samu kari