Bola Tinubu
Sababbin takardu sun bayyana yadda ake zargin Timipre Sylva ya tallafa wa shirin juyin mulki, yayin da ya musanta zargin tare da jaddada biyayyarsa ga dimokuraɗiyya.
John Cardinal Onaiyekan ya ce Bola Tinubu ya bayyana wa bishops na Cocin Katolika karara cewa bai amince da ra'ayinsu kan tattalin arziki da tsaron Najeriya ba.
Peter Obi ya ce da shi ne shugaban kasa, da kansa zai shiga dajin da aka boye dalibai da malamai da aka sace a Oyo, tare da sukar yadda ake tafiyar da tsaro.
ADC ta bukaci Bola Tinubu ya yi amfani da dabarar da ta kai ga ceto mutanen Oriire a Oyo wajen kubutar da sauran mutanen da aka sace a fadin Najeriya.
Farfesa Wole Soyinka ya bukaci Bola Tinubu ya kawo ƙarshen kashe-kashen da jami'an gwamnati ke yi, yana mai cewa shiru kan haka na ƙara ƙarfafa masu aikata su.
Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da shirin cire sauran tallafin wutar lantarki idan aka shiga shekarar 2027. Ministan makamashi, Joseph Tegbe ne ya fadi haka.
Kungiyar Dattawan Kiristoci na Kasa ya bukaci Bola Tinubu ya hakura da neman wa’adi na biyu, yana mai sukar yadda gwamnatinsa ke tafiyar da Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda wata kungiya mai goyon bayan Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, KNN ta yi martani ga Gwamnan APC a jihar Imo Hope Uzodinma.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce tsarin ‘yan sandan jihohi zai kasance da matakan kariya daga cin zarafi, yayin da sarakuna za su taimaka wajen sa ido.
Bola Tinubu
Samu kari