Bola Tinubu
Bello Matawalle ya kaddamar da kungiyar ‘Tinubu Again’ da nufin tara kuri’u sama da miliyan 20 domin Bola Tinubu da ’yan takarar APC a zaben 2027.
Fadar Shugaban Kasa ta yi watsi da shirin Atiku na dawo da tallafin man fetur, tana mai cewa zai rage kudaden shiga tare da kara matsalolin bangaren makamashi.
Atiku Abubakar ya ce yana fafatawa da wadanda ya kira barayi, tare da sake tabbatar da cewa zai dawo da tallafin man fetur idan ya lashe zaben 2027.
Jam'iyyar APC ta ce Bola Tinubu ya fi Obasanjo, Yar’Adua, Jonathan da Buhari aiki, yayin da Felix Morka ya kare manufofin tattalin arzikin gwamnatin.
Shugaban Majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa gwamnatin APC ta Tinubu ta yi abin da ya cancanci yan Najeriya su mara mata baya.
Gwamnan Benue, Hyacinth Alia ya ce haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba a Kwande na ƙara rashin tsaro, tare da yin kira ga al’umma su kare filayensu.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yabawa Hausawa, yana mai cewa su manyan ginshikai ne wajen hadin kai da ci gaban Najeriya yayin bikin Ranar Hausa ta 2026.
Gwamnonin Kano, Yobe, Sokoto da Jigawa sun yaba wa Sheikh Jingir yayin da JIBWIS ta bukaci goyon bayan Bola Tinubu da Kashim Shettima a zaben 2027.
Sanata Mohammed Ali Ndume ya ce Tinubu, Zulum da Oluremi Tinubu sun taka muhimmiyar rawa wajen tabbatar da komawarsa takarar Sanata a Borno ta Kudu a 2027.
Bola Tinubu
Samu kari