
Bola Tinubu







Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya bayyana cewa Allah kaɗai abin godiya bisa nasarar da jam'iyyarsa ta samu a babban zaɓdn da ya gabata kwanan nan.

Wani malamin addinin musulunci ya fito yayi magana kan makarkashiyar daɓake ƙullawa domin ganin an hana rantsar da Bola Tinubu. Ya bayyana illar yin hakan.

Hukumar yan sandan farin kaya, DSS, ta tabbatar cewa yan siyasa masu mugun nufi na son kafa gwamnatin wucin gadi don hana Shugaba Buhari mika mulki ga Tinubu

Kungiyar MURIC tayi kira ga hukumomin tsaron Nigeria cewa su gargadi Datti Baba-Ahmed, dan takarar mataimakin shugaban kasa na LP kan cewa kada a rantsar da BAT

Zaɓabben shugaban ƙasa mai jiran gado, Bola Ahmed Tinubu, ya tabbatarwa da ƴan Najeriya cewa zai gina Najeriyar da ƴan ƙasar suke da muradin ganin sun samu.

Matashiya: Yadda Jami'ar Chicago ta Tabbatar da Cewa Makarantar Tinubu Ya Halarta Biyo Bayan Kace-Nace da Ake Tayi Akan Sahihancin Kwalin Makarantar Da Yayi
Bola Tinubu
Samu kari