![Zanga zanga: Bayan gargadin malaman Musulunci, Kungiyar CAN ta fadi matsayarta](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a631b56c61d3469f.jpeg?v=1)
Bola Tinubu
![Zanga zanga: Bayan gargadin malaman Musulunci, Kungiyar CAN ta fadi matsayarta](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a631b56c61d3469f.jpeg?v=1)
![Bayan ganawa da Tinubu, Malaman Izala da Ɗariƙa sun faɗi matsaya kan zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/049d9a5530035376.jpeg?v=1)
!["Tattalin arzikin 2023 ya ɗara na 2023 da kaso mai tsoka" Inji Gwamnatin Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/bd81eff9760b4fd8.jpeg?v=1)
![Mai neman takaran shugaban kasa ya dora alhakin zanga zanga a kan Bola Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/a519eb841995afc3.jpeg?v=1)
![Bola Tinubu ya gano masu ɗaukar nauyin zanga zanga, ya faɗawa matasa gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/471b62a9eebc0ce4.jpeg?v=1)
![“Mutane 5 ne ke rike da akalar gwamnatin Tinubu,” Shugaban SDP ya ambaci sunaye](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f65803d94fa35ef8.jpeg?v=1)
![Tinubu: Wasu bayanai sun fito bayan majalisa ta amince da sabon mafi ƙarancin albashi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/46c8d9b2aa721bb2.jpeg?v=1)
Ga dukkan alamu mai girma shugaban kasa ka iya rattaɓa hannu a kudurin dokar sabon mafi ƙarancin albashi na N70,000 a makon gobe bayan majalisa ta gama aikinta.
![A kara hakuri, tattalin arziki na dab da gyaruwa: Abin da Tinubu ya fadawa sarakuna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/38569bb82e4a60b4.jpeg?v=1)
Shugaba Bola Tinubu ya ce tattalin arzikin kasar na kan hanyar farfadowa, ya kuma tabbatar wa ‘yan kasar cewa gwamnatinsa za ta kara yin kokarin biyan bukatunsu.
![NYSC: Tinubu zai ƙarawa matasa masu bautar ƙasa alawus? Abu 3 da ya kamata ku sani](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6e68331d13b0326b.jpeg?v=1)
Bayan amincewa da kudurin dokar sabon mafi karancin albashi da majalisa ta yi, an rika samun rade-radin cewa Shugaba Bola Tinubu na iya karawa 'yan NYSC alawus.
!["A rungumi zaman lafiya": Malam Izala da Darika sun yi magana bayan ganawa da Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/049d9a5530035376.jpeg?v=1)
Shugaban kasa Bola Tinubu ya saka labule da malaman addinin Musulunci na bangaren Izala da Darika. An tattauna batutuwan da suka shafi zanga-zanga da tattali.
!['Cabals': Masu karfin fada aji ke juya gwamnatin Tinubu? Shugaban kasa ya fadi gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6f379fbbc8dc1749.jpeg?v=1)
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi tonon sililin gaske game da yuwuwar masu fada aji sun yi babakere a gwamnatinsa. Shugaban kasar ya magantu kan yakin zabensa.
!["Ban da lalata kadarori": Tinubu ya fadi yadda ya shiga zanga zanga a lokacin soja](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9c22afc96e257259.jpeg?v=1)
Shugaba Tinubu ya bayyana cewa ya taɓa fita zanga-zanga a ƙasar nan amma ta lumana. Ya ce ba zai lamunci ɓarnatar da dukiya ko rayukan jama'a ba.
![Tsohon kakakin kamfen PDP ya mayar da zazzafan martani ga Atiku kan zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9c28a5202fe74658.jpeg?v=1)
Daniel Bwala ya caccaki tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubukar bisa nuna goyon baya ga zanga zangar da matasan Najeriya ke shirin yi.
![Bayan Tinubu ya gana da manyan kasa, kungiyar addini ta barranta daga zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/43c9f6f22923ff7e.jpeg?v=1)
Cocin ECWA a jihar Filato ya bukaci matasa da ke cocin su nisanci fita zanga zangar tsadar rayuwa da ake shirin gudanarwa saboda kaucewa ta da tarzoma a kasa.
![Tsadar rayuwa: Tinubu ya fadi lokacin da za a rabawa matasa tallafin Naira biliyan 110](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c335e5fd037e016e.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta ce nan da 'yan kwanaki kadan masu zuwa za a bude shafin neman tallafin YIF domin ba matasa rancen Naira biliyan 110 su yi kasuwanci.
Bola Tinubu
Samu kari