Siyasar Najeriya
Atiku Abubakar ya ce ADC za ta horar da matasa miliyan 1.5 domin kare ƙuri’un jam’iyyar a rumfunan zaɓe yayin zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027.
Peter Obi ya ce ya lashe zaben 2023, yayin da APC da Fadar Shugaban Ƙasa suka yi watsi da ikirarinsa, suna cewa zai fuskanci rashin nasara a 2027.
ADC ta gargadi masu shigo da tashin hankali cikin siyasar Kaduna cewa babu wanda ya mallaki rikici, tana mai cewa za ta ci gaba da fafatawa a zaɓen 2027.
Peter Gregory Obi ya musanta rahotannin cewa ya ƙi zama mataimakin Atiku Abubakar a zaɓen 2027, yana mai cewa ba a taɓa miƙa masa irin wannan tayin ba.
Dan takarar shugaban kas a SDP, Adewole Adebayo ya ce zai iya nada Nyesom Wike minista idan ya zama shugaban Najeriya, amma zai takaita kalamansa a bainar jama’a.
Dan takarar shugaban ƙasa na NDC, Peter Obi, ya ce akwai lokutan da yake ganin ba Shugaba Bola Tinubu ba ne ke da cikakken iko kan gwamnatinsa ba.
Jagora a PRP, Yusuf Datti Baba-Ahmed ya ce Kashim Shettima bai sa hular Bola Tinubu don haka ya zargi Mataimakin shugaban kasar da amfani da malaman tsibbu.
Dan takarar NDC, Peter Obi ya ce tawagarsa za ta samar da tsarin aika sakamakon zaɓe daga rumfunan zaɓe zuwa cibiyarta tare da tsarin INEC a zaɓen 2027.
Matakin Uba Sani na daukar Jerry Adams, Kirista daga Kudancin Kaduna, a matsayin abokin takararsa a zaɓen 2027 ya bude sabon babin muhawarar siyasa mai zafi.
Siyasar Najeriya
Samu kari