![Korarrun ciyamomi sun yiwa gwamna barazanar dawowa ofisoshinsu, sun ja daga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fbdadec31a5ea189.jpeg?v=1)
Siyasar Najeriya
![Korarrun ciyamomi sun yiwa gwamna barazanar dawowa ofisoshinsu, sun ja daga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fbdadec31a5ea189.jpeg?v=1)
![“Mutane 5 ne ke rike da akalar gwamnatin Tinubu,” Shugaban SDP ya ambaci sunaye](https://cdn.legit.ng/images/560x315/f65803d94fa35ef8.jpeg?v=1)
![Sanata Ali Ndume ya bayyana gwamna 1 a Arewa da ya sa zai ci gaba da zama a APC](https://cdn.legit.ng/images/360x203/bb7a115b18474008.jpeg?v=1)
![Bayan Dikko Radda, wani gwamnan PDP ya mika mulki ga mataimakinsa, ya tafi hutu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/bc5caa0d3ab725d6.jpeg?v=1)
!["Za mu iya," Shugaban INEC ya yi magana kan gudanar zaben ƙananan hukumomi 774](https://cdn.legit.ng/images/360x203/4061ce29eaf1703d.jpeg?v=1)
![Bayan ganawa da Tinubu, tsohon kakakin kamfen Atiku ya fice daga PDP zuwa APC](https://cdn.legit.ng/images/360x203/762ccd2f79232f6e.jpeg?v=1)
![Gwamna ya ƙara gamuwa da cikas, kwamishina ta 3 ta yi murabus daga muƙaminta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/308577681c2180b8.jpeg?v=1)
Kwamishinar lafiya ta jihar Abia, Dr. Ngozi Okoronkwo ta miƙa takardar murabus sama da wata guda bayan Gwamna Alex Otti ya dakatar da ita daga aiki.
![Gwamnan APC ya gabatar da tsohon shugaban majalisar dattawa ga Bola Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6a1f82a31afe3bcf.jpeg?v=1)
Shugaban kungiyar gwamnonin APC ta Najeriya kuma gwamnan jihar Imo, Hop Uzodima ya haɗa Bola Tinubu da tsohon shugaban majalisar dattawa, Pius Anyim.
![Sauya sheka: Cikakken jerin sunayen sanatocin Labour Party da suka rage a majalisar dattawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/212c41e229558bbb.jpeg?v=1)
Shekara daya kacal da zaben shugaban kasa na 2023, an fara samun sauyi yayin da yawan sanatocin jam’iyyar Labour ke raguwa. Mun tattara jerin sunayen sanatocin.
![Matasa na shirin yin zanga zanga, ɗan majalisar tarayya ya sauya sheƙa zuwa APC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/316a0470bc516ddd.jpeg?v=1)
Jim kaɗan bayan sanatan LP ya koma APC, Hon Salman Idris na jam'iyyar ADC daga jihar Kogi ya sanar da bin sahunsa zuwa jam'iyya mai mulkin Najeriya ranar Talata.
![Ministan Tinubu ya koma jam'iyyar APC yana halartar taruka? Gaskiya ta bayyana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/eda35cde70ffff6b.jpeg?v=1)
Shugaban APC na rikon kwarya a jihar Rivers, Cif Tony Okochaya musanta raɗe raɗin da ke yawo cewa Nyesom Wike na da ta cewa a zartar da matakai a jam'iyyar.
![Tinubu ya sha kakkausar suka daga gida, jigon siyasa ya tono babban kuskurensa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/da6db8a75c4c258a.jpeg?v=1)
Tsohon dan takarar shugaban kasa a PDP, Dele Momodu ya caccaki Bola Tinubu kan yiwa Najeriya kallon jihar Legas da zabo ministoci marasa kwarewa a mulkinsa.
![Ganduje ya gurgunta shirin Obi, sanatan jam'iyyar Labour ya sauya sheka zuwa APC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b0b93b25e25f2107.jpeg?v=1)
Rahotanni da muka samu yanzu na nuni da cewa sanata mai wakiltar Imo ta Gabas kuma dan jam’iyyar Labour, Ezenwa Onyewuchi, ya koma jam’iyya mai mulki a kasa ta APC.
![Sanata Ndume ya yi magana kan batun zanga zangar matasa, ya kawo mafita 1](https://cdn.legit.ng/images/190x107/062c4da7b353d8df.jpeg?v=1)
Sanata Muhammad Ali Ndume ya shawarci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana da masu shirya zanga-zanda domin shawo kansu tun kafin dare ya yi.
![Jam'iyyar APC ta fara zawarcin gwamna a Arewa, ta buƙaci ya baro PDP](https://cdn.legit.ng/images/190x107/76a3e476c7ac542e.jpeg?v=1)
Masu ruwa da tsakin APC a shiyyar Arewa ta Tsakiya sun fara tuntuɓa da neman Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato ya tattaro kayansa ya baro jam'iyyar PDP.
Siyasar Najeriya
Samu kari