
Siyasar Najeriya







Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya yi martani ga 'yan majalisar Rivers bayan an tuhume shi a kan kokarin tsige shi tare da mataimakiyarsa.

An sake taso Gwamna Siminalayi Fubara a gaba bayan majalisa jihar Rivers ta aika masa da mataimakiyarsa wasikar zargin saba doka, wanda zai iya janyo tsigewa.

Yan takara 200 da suka fafata a zaben kananan hukumomin jihar Kaduna tare da magoya bayansu akalla 10000 sun tattara kayansu daga NNPP, sun koma SDP.

Jam'iyyar APC ta ƙasa ta soki tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai kan sauya sheka zuwa SDP, ta ce sukar da ya yi wa gwamnatin Tinubu ba gaskiya bane.

Jam'iyyar APC ta ce babu adalci a ce shugabancin Majalisar dokokin jihar Filato na hannun YPP duk da ita ke da mafi rinjayen mambobi 22 cikin 24.

Kungiyar matasan yankim Neja Delta ta bayyana goyon bayanta ga shirin haɗakatar tsohon ɗan takarar shugaban kasa, Peter Obi da Gwamna Bala na Bauchi.

Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ce ya rama miyagun maganganu da Nasir El-Rufa'i ya fada a kansa a baya.

Majalisar jihar Rivers ta fara yunkurin tsige gwamna Siminalayi Fubara yayin da ta tura masa tuhume tuhume da mataimakiyarsa. 'Yan majalisar sun bukaci martani.

Dan gwamnan jihar Bauchi, Shamsudden Bala Mohammed ya yi kra ga dan shugaban kasa, Seyi Tinubu da kar ya raa abinci yayin ziyarar da zai kai jihar Bauchi a azumi.
Siyasar Najeriya
Samu kari