Siyasar Najeriya
Mataimakin Shugaban APC na Kudu maso Gabas, Ijeoma Arodiogbu ya ce ba zai taba yiwuwa ba Rabiu Musa Kwankwaso ya yi wata kawance da Atiku Abubakar.
Tsohon ministan harkokin musamman, Kabiru Turaki (SAN) ya lashe kujerar shugaban PDP na ƙasa bayan samun kuri’u 1,516 a taron da aka yi a birnin Ibadan.
Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba ya sanar da cewa zai sauya sheka daga PDP zuwa jam'iyyar APC a hukumance ranar Laraba, 19 Ga watan Nuwamba, 2025.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Damagum zai sauka ya mika wa tsohon minista, Kabiru Tanimu Turaki ragamar jagorancin jam'iyyar PDP.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Theodore Orji ya tabbatar da ficewarsa daga PDP a wata wasika da aya aika wa shugaban jam'iyyar na mazabarsa ranar Asabar.
Nqjeriya ya hau mataki na 20 a jerin mukaman siyasa 20 da ake ganin sun fi kowane karfi a duniya, jerin da aka fitar ya kunshe manyan kasashe irinsu Amurka.
A labarin nan, za a ji yadda wasu mata da suka buga gwagwarmaya a siyasar jihohinsu suka sha kasa a zaɓukan gwamnoni bayan sun tsaya takara a jam'iyyu daban-daban.
Shugaban hukumar NIWA, Asiwaju Bola Oyebamiji ya ajiye aikinsa saboda bin umarnin dokokin zabe, zai tsaya takarar gwamna a zaben gwamnan jihar Osun 2026.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya musanta batun cewa ya janye karar da ya shigar da jam'iyyarsa ta PDP a gaban kotu. Ya ce ba gaskiya bane.
Siyasar Najeriya
Samu kari