Siyasar Najeriya
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta ci tarar ADC da sakatarenta na kasa, Rauf Aregbesola, N1m bayan ta yi watsi da bukatar cire mai shari’a daga karar da ake yi.
Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya ya ce ya shawarci Olusegun Obasanjo da ya hakura da takarar shugaban kasa a 1999, ya koma gida ya gode wa Allah.
Jam'iyyar APC reshen jihar Gombe ta sake jaddada cewa har yanzu tsohon Ministan sufuri, Farfesa Isa Ali Pantami, mamba ne a cikinta. Ta ce bai yi murabus ba.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya zama dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar ADC a zaben 2027. A baya ya nina baya son zama hakan.
Dan siyasa daga yankin Kudu maso Gabas, Kenneth Okonkwo, ya janye goyon bayansa ga dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Alhaji Atiku Abubakar.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta samu nasarar lashe zaben shugabannin kananan hukumomi 21 da kansiloli fiye da 200 a jihar Adamawa da ke Arewa maso Gabas.
Sakataren yada labarai na jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdullahi, ya yi karin haske kan tikitin Atiku Abubakar da Rotimi Amaechi a zaben shugaban kasa na 2027.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC a zaben shekarar 2027, Atiku Abubakar, ya nuna damuwa kan hukuncin da kotu ta ba da na soke rajistar jam'iyyar ADC.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta umarci hukumar INEC da ta soke rajistar jam'iyyar ADC da wasu jam’iyyu hudu saboda rashin cika sharuddan doka.
Siyasar Najeriya
Samu kari