Siyasar Najeriya
A labarin nan za a ji cewa Dakta Hakeem Baba-Ahmed tsohon hadimin shugaban kasa a ofishin Kashim Shettima ya yi magana kan tsare Nasir El-Rufa'i.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya ce City Boy Movement za ta tabbatar da sake zaben Shugaba Bola Ahmed Tinubu a 2027 tare da kare kuri'unsa.
Majalisar wakilan tarayya ta rantsar da Shuaibu Rabiu a matsayin dan majalisa mao wakitar Dawakin Kudu da Warawa daga Kano bayan nasara a zaben cike gurbi.
Limamin coci, Elijah Ayodele, ya yi hasashen cewa takarar shugaban kasa ta zaben shekarar 2027 za ta fi karkata tsakanin Bola Tinubu da Atiku Abubakar.
Gwamnonin APC 21 sun bayyana cikakken goyon bayansu ga Shugaba Bola Tinubu, suna mai cewa gyare-gyarensa suna da muhimmanci wajen farfaɗo da Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ƙaramar hukumar Tangaza a jihar Sakkwato, Isa Kalanjeni, ya bayyana dalilansa na hakura da jam'iyyar APC da kujerarsa.
Rahotanni sun nuna cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano, na cikin wadanda suka halarci taron gwamnonin APC da ke wa'adin farko a Birnin Kebbi ranar Talata.
Gwamna Francis Nwifuru na jihar Ebonyi ya musanta rahotannin da ke yawo game da jita-jitar da ake yaɗawa wai ya yi wa ministan Abuja, Nyesom Wike barazana.
Ministan Ayyuka, David Umahi, ya bayyana cewa dan takarar shugaban kasa a NDC, Peter Obi ba barazana ba ne ga Shugaba Bola Tinubu ko APC a zabe mai zuwa.
Siyasar Najeriya
Samu kari