Siyasar Najeriya
Abdulmumin Jibrin ya ce Bola Tinubu zai iya kayar da Rabiu Musa Kwankwaso a Kano a zaben shugaban kasa na 2027, duk da tasirin Kwankwasiyya a jihar.
Tinubu ya karɓi Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, a Fadar Shugaban Ƙasa bayan sake zaɓensa, inda ya buƙace shi ya ƙarfafa zaman lafiya da ci gaban jihar.
Fadar Shugaban Ƙasa ta soki Atiku Abubakar kan alkawarinsa na dawo da tallafin man fetur, yayin da Wike ya zarge shi da sauya matsaya saboda siyasa.
Bincike ya gano cewa wani rahoton da ake yadawa a matsayin sabon binciken Amurka kan Atiku Abubakar tsohon rahoton Majalisar Dattawan Amurka ne na 2010.
A labarin nan za a ji cewa rundunar yan sandan jihar Katsina ta fadi shirin da ta kulla domin ganin an hana daba a siyasar 2027 da ke tafe a watanni masu zuwa.
Fasto Eugene Ogu ya bukaci matasan Najeriya su yi koyi da Davido wajen shiga zabe, kare kuri’a da zabar ’yan takara bisa kwarewa da gaskiya a 2027.
Atiku Abubakar ya ce ba zai sake neman takarar shugaban ƙasa ba idan ya sha kaye a zaɓen 2027, tare da kira ga masu katin zaɓe su fito su kada kuri’a.
A labarin nan za a ji cewa jamiyyun siyasa sun fara bayyana matakind a suka dauka bayan INEC ta amince kowa ya fara tallan dan takararsa na zaben 2027.
Dan takarar shugaban kasa a ADC, Atiku Abubakar ya ce Obasanjo ba shi da karfin zabe, yana mai cewa Arewa ce ta taimaka masa zama shugaban kasa a 1999.
Siyasar Najeriya
Samu kari