
Siyasar Najeriya







Kotun sauraron korafe-ƙorafen zaben gwamna mai zama a Jos, babban birnin jihar Filato, ta amince da nasarar gwamna Caleb Mutfwang na jam'iyyar PDP.

Jam'iyyar NNPP mai kayan marmari ta naɗa sabon Sakataren watsa labarai na ƙasa jim kadan bayan ta yi tsokaci kan hukuncin zaben gwamnan jihar Kano.

Gwamnan jihar Kano, Abba Gida-Gida ya rarrashin kwamishinoni da hadimansa, ya ce su zama masu kwarin guiwa domin har yanzun suna da sauran dama a Kotu.

Philip Shaibu, mataimakin gwamna jihar Edo ya zubar da makamansa, ya roƙi mai girma gwamna Godwin Obaseki ya masa afuwa dangane da rikicin da ya haɗa su.

Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisar tarayya da na jiha mai zama a Jos ta sauke mambobin majalisar dokokin Filato guda uku daga kan kujerunsu.

Tsohon gwamnan jihar Katsina, Ibrahim Shehu Shema, ya bayyana cewa Atiki da PDP sun nuna masa ko da shi ko ba shi zasu samu nasara a zaben 2023 da ya wuce.

Kotun sauraron ƙorafe-ƙorafen zaben gwamna ta yi fatali da ƙorafin ɗan takarar jam'iyyar PRP cewa takardar NYSC ta gwamna Peter Mbah jabu ce, ta ce babu hujja.

An yi ta yaɗa wani bidiyo wanda aka yi iƙirarin cewa na ɗaɓ takarar gwamnan jam'iyyar APC na Kano, Nasiru Yusuf Gawuna, ne yake tiƙar rawa bayan nasara a kotu.

Malamin addini, Prophet David Elijah ya yi hasashen gagarumin matsala da ke tunkaro Peter Obi na jam’iyyar Labour Party gabannin shari’ar kotun koli.
Siyasar Najeriya
Samu kari