Jam'iyyar APC
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya nemi afuwar jiga-jigan APC kan mulkinsa na shekaru bakwai, an ga yana zubar da hawaye a wurin taro a Maoduguri.
Jam’iyyar APC a Kebbi ta shirya gagarumin gangamin hadin kai na mutum miliyan daya domin nuna goyon baya ga Bola Tinubu da Gwamna Nasir Idris a zaben 2027.
Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
A labarin nan, za a ji cewa fitacce a harkar waƙoƙin Najeriya a Legas, Ijoba Danku ya faɗa hannun wasu matasa da suka yi masa dukan kawo wuka saboda Tinubu.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun dasa bam a jihar Borno. Bam din ya jawo asarar rayukan mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba, bayan ya tarwatse.
Jarumar fina-finai ta Kannywood, Mansurah Isah ta bayyana cewa za ta tallata shugaba Bola Tinubu a zaben 2027. Ta bayyana cewa mafi yawan 'yan Kannywood a APC suke.
Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
A labarin nan, za a ji cewa sanata Abdul Ningi ya dora alhakin matsalar da yan majalisa za su fuskanta yayin zabe mai zuwa a kan rashin aiwatar da kasafin kudi.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta samu karuwa. Sanatan da ke wakiltar Gombe ta Kudu ya sauya sheka zuwa cikita. Ya gana da Gwamna Inuwa Yahaya.
Jam'iyyar APC
Samu kari