Jam'iyyar APC
Jigo a jam'iyyar NNPP mai mukin Kano, Ladipo Johnson, ya yi magana kan shirin da Gwamna Abba Kabir Yusuf yake yi na sauya sheka zuwa APC mai mulki a Najeriya.
Tsohon shugaban APC, John Odigie-Oyegun ya bayyana matakan da za a dauka domin ruguza jam'iyyar APC a zaben 2027. Oyegun ya karbi 'yan LP zuwa ADC a Edo.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya warware suk wata matsala da ta hana Gwamna Abba Kabir Yusuf shiga APC a ganawar da suka yi a fadarsa da ke Abuja.
Shugaban APC na Kano, Abdullahi Abbas ya ce suna dakon dawowar Ganduje da Gwamna Abba Kabir Yusuf daga Abuja domin kaddamar da rijistar mambobin jam'iyya.
Taron APC da ke gudana a Maiduguri ya dauki zafi bayan buga babbar fasta ba tare da sanya hoton mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Ssettima ba.
Tsohon mai neman takarar shugaban kasa, Gbenga Olawepo-Hashim ya bayyana cewa babu abin da zai hana jam'iyyar APC faduwa a 2027 duk da matsalolin da PDP ke ciki.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf da sauran gwamnoni da ke sauya sheka zuwa APC za su gamu da cikas a kan sake neman kujerarsu a 2027.
Gwamna Uba Sani ya lashi takobin marawa Tinubu baya a 2027 sakamakon tallafin dala miliyan 200 na aikin kaji da gina hanyoyin Kaduna a ranar 18 ga Janairu, 2026.
A labarin nan, za a ji cewa 'kungiyar Atiku haske ta kori Abba Atiku Abubakar bayan ya rabu da tafiyar siyasar mahaifinsa, ya tafi wajen Bola Tinubu.
Jam'iyyar APC
Samu kari