Jam'iyyar APC
Manyan 'yan siyasa kamar Kabiru Marafa, Aisha Dahiru Binani da Babachir David Lawal duk sun bar ADC bayan an fara tafiya da su. Daga baya suka zabi su canza gida.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayyana cewa yana son a samawa Bola Tinubu kuri'a miliyan 1 a zaben 2027. Ya kafa kwamitin sulhu a APC.
Shugaba Bola Tinubu ya mika wa Kashim Shettima, takardar da ta tabbatar da tsayar da shi takarar mataimakin shugaban kasa a zaben 2027 da ke tafe karkashin APC.
A labarin nan, za a ji cewa wani jigo a jam'iyyar APC ya bayyana cewa akwai riba mai gwabi idan Amurka ta rungumi Najeriya domin shiga kasuwar Afrika.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya ce rashin ingantacciyar akidar jam'iyyu ne ke haddasa yawaitar sauya sheƙar ƴan siyasa a Najeriya.
Babbar kotun Abuja ta yanke hukuncin cewa kafa rassan jam'iyyar siyasar Najeriya a kasashen ketare ya saba wa doka, kuma za a iya hukunta wanda ya yi.
Daya daga cikin jagororin jam'iyyar APC a Najeriya, Farouk Aliyu ya bayyana cewa a yanzu, zaben 2027, Kiristoci ba su da matsala da tikitin Muslim Muslim.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya kai ziyara ga Sanata mai wakiltar Kano ta Tsakiya, Rufai Hanga. Ya ce sun tattauna batutuwa.
Dan takarar gwamnan APC a jihar Bauchi, Muhammad Abubakar ya zabi tsohon kwamishina, Farouk Mustapha a matsayin abokin takarar shi a zaben gwamna na 2027.
Jam'iyyar APC
Samu kari