Jam'iyyar APC
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi tsokaci kan sauya sheka zuwa jam'iyyar APC. Ya ce dole ne ya san matsayarsa kafin ya koma.
Tsohon ministan yada labarai, Lai Mohammed ya bayyana irin taimakon da ya yi wajen samun nasarar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023 da ya gabata.
A labarin nan, za a ji cewa jagora a jam'iyya mai adawa da mulkin Bola Tinubu, Ladan Salihi ya yi zargin cewa tabarbarewar tattalin arziki na karuwa a Najeriya.
Na kusa da Abdullahi Ganduje ya bayyana cewa Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, zai gana da tsohon gwamnan domin share fagen sauya sheƙa zuwa APC nan ba da jimawa ba.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi alhini da mutuwar tsohuwar Uwargidan Jihar Ogun, Chief Lucia Onabanjo, yana mika ta’aziyya ga gwamnati da iyalanta.
Jam’iyyar NNPP ta musanta jita-jitar cewa Rabiu Kwankwaso ya goyi bayan shirin Gwamnan Kano, Abba Yusuf, na koma APC, tana bayyana wannan a matsayin ƙarya.
Dele Momodu ya bayyana cewa ADC za ta iya doke Tinubu a 2027 idan Atiku da Peter Obi suka hada kai, yana mai bayyana Atiku a matsayin dan takarar da ake bukata.
Uwargidan tsohon gwamnan farar hula na farko a Jihar Ogun, Hajiya Lucia Onabanjo, ta rasu tana da shekaru 100 lamarin da ya jawo jimami a tsakanin al'umma.
Tsohon Gwamnan Sokoto, Sanata Aminu Waziri Tambuwal, ya bayyana goyon bayansa ga saka idon ƙasashen waje a zaɓen 2027 domin tabbatar da sahihancin sa.
Jam'iyyar APC
Samu kari