Jam'iyyar APC
Shugaban kwamitin yaƙin neman zaɓen APC, Abdulaziz Yari, ya ce matasan Najeriya za su taka muhimmiyar rawa wajen isar da sakonnin gwamnatin Tinubu a 2027.
Dan majalisar tarayya, Abdulmumin Jibrin Kofa ya ce APC ba za ta bar wa jam’iyyun adawa kujera ko daya a Kano ba yayin babban zaben Najeriya na shekarar 2027.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa nan gaba kadan za a fara samun kudin sufuri a Najeriya bayan z=wani zama da ya yi gwamnonin APC a Abuja.
Wannan labari yana magana ne kan Kwamitin Kamfen din Shugaba Bola Tinubu na Zaben 2027 da jam'iyyar APC ta yi, da kuma rashin sunayen wasu jiga-jigan 'yan siyasa
Jam'iyyar APC mai mulki ta kalubalanci Atiku Abubakar da ya gabatar da hujjoji ko ya je kotu kan zargin cewa gwamnati ta sace tattalin arzikin Najeriya.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya gana da gwamnonin APC a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja, yayin da jam’iyyar ke ƙara shirye-shiryen tunkarar zaɓen 2027.
Ana zargin ‘yan daba sun mamaye Majalisar Ondo yayin da ake shirin tsige Kakakin Majalisa, Olamide Oladiji, kafin jami’an tsaro su shawo kan lamarin.
ADC ta bukaci a kama shugaban Kuje, Danjuma Shekwolo, kan kalaman da ya yi na cewa masu kin goyon bayan APC su bar yankin. Amnesty ta gargade shi.
Shugaban Majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa gwamnatin APC ta Tinubu ta yi abin da ya cancanci yan Najeriya su mara mata baya.
Jam'iyyar APC
Samu kari