
Jam'iyyar APC







Tsohon dan takarar gwamnan jihar Legas, Dr. Abdul'azeez Olajide Adeniran wanda ka fi sani da Jandor, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC bayan ya fice daga PDP.

Dattawan APC a jihar Akwa Ibom sun bayyana cewa shugaban majalisar dattawa, Sanata Akpabio na cin amanar APC a jihar wajen hada kai da PDP don son rai.

Wani babban kusa a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Olatunbosun Oyintiloye, ya bayyana cewa ya kamata 'yan adawa su fahimci wane irin mutum ne Bola Tinubu.

’Yan kasuwa a Kaduna sun goyi bayan Uba Sani, Shugaba Boa Tinubu da APC, yayin da suka yi ikirarin cewa sun sha wahalhalu a lokacin mulkin Mallam Nasir El-Rufa’i.

Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ahmad Lawan ya fito ya musanta batun shirin ficewa daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar APC.

Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yabawa tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, kan tabbacin da ya bayar na ci gaba da kasancewarsa mamba a cikinta.

Jam'iyyar SDP ta yi sabon zargi kan gwamnatin APC mai mulki a Najeriya. Ta ƴi zargin cewa ana shirin sanya tsoro a zukakan 'yan adawa tare da barazana a gare su.

Alamu masu karfi na nuna cewa manyan kusoshin APC ciki har da tsofaffin ministoci, tsofaffin gwamnoni da makusantan Buhari na shirin komwa jam'iyyar SDP.

MC Tagwaye ya yanke hukuncin komawa daga SDP bayan ya fice daga jam'iyyar APC a Abuja. MC Tagwaye zai hade da EL-Rufa'i domin yakar APC a zabukan gaba.
Jam'iyyar APC
Samu kari