Jam'iyyar APC
Segun Showunmi ya yaba wa Seyi Tinubu, yana bayyana shi a matsayin ɗa abin koyi saboda tawali’u, haɗa kan matasa da jajircewarsa wajen hidimar al'umma.
Wani hadimin Farfesa Isa Ali Pantami ya fice daga jam'iyyar PDP mai adawa inda ya koma APC tare da goyon bayan Jamilu Isiyaku Gwamna a zaɓe mai zuwa.
Shugaban APC, Farfesa Nentawe Yilwatda ya ce jam’iyyar ta kammala loda sunayen ‘yan takarar gwamna, mataimakai da majalisun jihohi 1,015 a shafin INEC.
Gwamna Agbu Kefas ya nuna cewa Zainab Ibrahim na iya zama mataimakiyarsa a 2027, shugaban APC Nentawe Yilwatda ya kira ta mataimakiyar gwamna mai jiran gado.
Mawaki a Najeriya, Davido ya mayar wa Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, martani bayan ya soki Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, yayin gangamin APC.
Danbilki Kwamanda ya yi watsi da dakatar da shi daga APC Kano, yana mai cewa babu wanda ya isa ya kore shi, yayin da jam’iyyar ta ce ba ɗanta ba ne.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule, ya ce yana son a tuna da shi saboda sauya jihar, karfafa hadin kai, bunkasa masana’antu da fitar da Nasarawa daga mawuyacin hali.
Mataimakin Gwamnan Benue Samuel Ode ya ce jihar za ta samar wa Tinubu kuri'u miliyan ɗaya a zaben 2027 tare da ci gaba da ayyukan raya ƙasa a jihar.
Wani jigon APC a Kebbi, Adamu Yahaya (Adam Fakai), ya sanar da janye goyon bayansa ga Shugaba Bola Tinubu, ya zargi shugabannin jam'iyyar da rashin ba shi kulawa.
Jam'iyyar APC
Samu kari