
Zaben Najeriya







Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya bayyana yadda suka tsara yaƙar Atiku Abubakar tare da Gwamna Bala Muhammed na Bauchi amma ya ci amanarsu a zaɓen 2023.

Tsohon sakataren yada labarai a PDP, Kola Ologbodinya ya bayyana fargaba a kan yiwuwar rugujewar jam'iyyarsa, wanda ya danganta da hukuncin da kotu za ta yanke masu.

Tsohon dan takarar shugaban kasa a SDP, Adewole Adebayo ya bayyana cewa APC jam'iyya ce ta wadanda suka kware a kwatar mulki, amma ba su iya shi ba.

Injiniya Buba Galadima ya yi magana kan shirin hadakar jam'iyyun adawa a Najeriya inda su a Kwankwasiyya suna da tsari da kuma ra'ayi kan yadda suke tafiya.

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya sha alwashin hada kan 'yan adawa domin ruguza APC a Najeriya. tsohon gwamnan ya ce zai hada kan 'yan adawa.

An fara yakin neman zaben shugaba Bola Tinubu domin tazarce a jihohin Arewa. Jiga jigan APC sun fara kamfen a jihohin Arewa da suka hada da Kaduna da Kebbi.

Iyalan marigayi Janar Sani Abacha sun gargadi tsohon shugaban kasa Janar Ibrahim Babangida da ya daina bata sunan mahaifinsu musamman a littafinsa.

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kwakwara yabo da addu'o'i ga tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo bayan cika shekaru 68 a duniya.

Wani tsohon babban soja a mulkin Janar Ibrahim Babangida Babangida ya Caccaki IBB bayan fitar kaddamar da littafin da aka yi a birnin Tarayya, Abuja.
Zaben Najeriya
Samu kari