Zaben Najeriya
Wata kungiya Kiristoci a Arewa ta bayyana goyon bayanta ga tikitin Bola Tinubu da Kashim Shettima na 2027, tana mai cewa hakan zai tabbatar da ci gaba.
A labarin nan, za a ji mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya kai ziyara ga shugaban kasa bayan an zabe shi a matsayin abokin takarar Bola Ahmed Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi magana da lauyoyi musamman a kan rawar da za su taka wajen tabbatar da nasarar zaben 2027.
Sarkin Zazzau, Ambassada Ahmad Nuhu Bamalli, ya bukaci a dauki tsarin yin amfami da tsarin kada kuri'a ta na'ura domin gudanar da zabubbuka a Najeriya.
Jam’iyyun siyasa sun tsananta loda sunayen ‘yan takararsu zuwa tsarin INEC kafin wa’adin 11 ga Yuli, yayin da wasu ‘yan takara ke sa ido kan bayanansu.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Godswill Akpabio ya yi yakinin cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai yi nasara a bar 'yan adawa da kiran an murde zabe.
Gaskiyar maganar yadda aka canza 'yan takaran APC daga baya ta fito. Sakataren yada labaran APC ya ce akwai abubuwan da aka yi la’akari da su wajen canjin.
Limamin coci, Elijah Ayodele, ya yi hasashen cewa takarar shugaban kasa ta zaben shekarar 2027 za ta fi karkata tsakanin Bola Tinubu da Atiku Abubakar.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi, ya nuna shakku kan yiwuwar takararsa a zaben 2027. Ya bayyana cewa gwamnati ta ta so 'yan adawa a gaba.
Zaben Najeriya
Samu kari