Zaben Najeriya
Tsohon dan takarar kujerar majalisar wakilai a jihar Kano, Fahad Muhammad Dankabo, ya fito ya gayawa duniya dalilinsa na goyon bayan Shugaba Bola Tinubu.
A labarin nan za a ji cewa Bashir Ahmad jigo a jam'iyyar APC ya yi martani ga kalaman dan takarar mataimakin shugaban kasa a NDC, Rabiu Musa Kwankwaso.
Hadimin Atiku, Kenneth Okonkwo ya soki cire tallafin mai, yana cewa tsadar fetur da faduwar darajar Naira sun kara wahalar da 'yan Najeriya a gwamnatin Tinubu.
Sanata Abdul’aziz Yari ya tabbatar wa ’yan Najeriya cewa APC za ta cika alkawuran kamfen, yayin da jam’iyyar ke shirin sake zaɓar Bola Tinubu a 2027.
Kungiyar Izala ta bayyana cikakken goyon baya ga matsayin Sheikh Jingir kan zaben 2027, tare da kira ga Musulmi su shiga siyasa cikin adalci da lumana.
A labarin nan. za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya waiwayi tsarin da APC ta fitar na yakin neman zabe tare da nuna wa 'yan Najeriya 'mafita'.
Gwamnan Katsina Dikko Radda ya amince da nadinsa a matsayin kodinetan yakin neman zaben Tinubu a jihar, tare da alkawarin karfafa yakin APC a mazabu 361.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyun PDP, NDC da APC a Akwa Ibom sun amince da Tinubu, Akpabio da Eno, tare da alkawarin samun kashi 100 na ƙuri’u a 2027.
Ma’aikatar Tsaro a Najeriya ta yaba da naɗin Bello Matawalle a kwamitin yaƙin neman zaɓen Tinubu na 2027, tare da bayyana ƙwarewarsa wajen tsaro da siyasa.
Zaben Najeriya
Samu kari