
Zaben Najeriya







Kwamishinan Safiyo a jihar Kano, Adamu Aliyu ya yi barazana ga alkalan kotun zabe a jihar inda ya ce za a shiga masifa idan alkalai su ka juya hukuncin kotun.

Kotun daukaka kara ta rusa nasarar da dan majalisar wakilai, Ndudi Elumelu ya yi na jam'iyyar PDP, kotun ta bai wa Ngozi Okelle ta jamiyyar Labour nasara.

Farfesa Wole Soyinka bai rudu da dumin kirjin magoya bayan Peter Obi ba, ya zargi kusoshin tafiyar LP da yaudarar matasa, su ka rika zanga-zanga a kan zabe

Gwamnan jihar Delta, Mr. Sheriff Oborevwori ya ba Goodnews Agbi mukami a gwamnatinsa. Agbi ba shi ne ‘dan takaran gwamnan farko da ya ja da baya ya karbi mukami ba.

Hon. Nasiru Sule Garo wanda tsohon ‘dan majalisar wakilan tarayya ne ya rasa kararsa a kotun zabe, Alkalai ba su samu hujjojin da za su sa a rusa zaben ba.

Kotun sauraron ƙarrrakin zaɓen ƴan majalisa a jihar Plateau, ta soke zaɓen ƴar majalisar PDP da ke wakiƙtar Langtang ta Arewa/Langtang ta Kudu a majalisar wakilai.

Tsohon Minista ya bada shawarar yadda za a inganta zabe. Hon. Osita Chidoka ya na son ganin dole a kammala shari’a kafin rantsuwa kuma ka’idojin INEC su shiga doka.

Kungiyar MURIC ta soki gamayyar Fastoci kan barazanar da su ka yi wa alkalan kotun koli yayin da 'yan takarar adawa su ka sha alwashin daukaka kara.

Fasto Daniel Olukoya ya kalubalanci sauran Fastoci da ke hasashen zabe da cewa sun zubar da mutuncin addinin Kirista, ya ce su manzannin karya ne.
Zaben Najeriya
Samu kari