Zaben Najeriya
Bincike ya tabbatar da cewa mai alfarma Sarkin Musulmi bai goyi bayan Tinubu a zaɓen 2027 ba. Bidiyon da ake yaɗawa an fitar da shi daga mahallinsa.
A labarin nan, za a ji yadda ake ci gaba da samun cece-kuce tsakanin Fadar shugaban kasa da dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yana yin kuskure kan zaben 2027.
Jam'iyyar APM reshen jihar Legas ta bayyana cewa gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ne ya kamata 'yan adawa su tsaida a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
A labarin nan, za a ji cewa wata kungiyar Kiristoci ta kai karar tikitin Muslim Muslim da gwamantin Bola Tinubu ta dawo da shi wajen neman takarar shugaban kasa.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta fitar da bayanan 'yan takara a zaben 2027. Atiku, Tinubu da Peter Obi ba su sanya wasu muhimman takardu ba.
Dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya buƙaci matasan Najeriya su guji sayar da ƙuri'unsu a zaɓen 2027, yana mai cewa hakan zai lalata makomarsu.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta umarci jama'a da su saka idanu a kan bayanan karatun Tinubu da Kashim Shettima.
Babban fasto, John Onaiyekan ya ce gwamnatin Bola Tinubu na son riƙe mulki a 2027 ta kowace hanya, tare da gargadin a tabbatar da zaɓe mai adalci.
Zaben Najeriya
Samu kari