![Bayan hukuncin kotu, gwamnatin Kano za ta gudanar da zaben kananan hukumomi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/36b598b34f433620.jpeg?v=1)
Zaben Najeriya
![Bayan hukuncin kotu, gwamnatin Kano za ta gudanar da zaben kananan hukumomi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/36b598b34f433620.jpeg?v=1)
!['Yancin kananan hukumomi zai tabbata, Majalisa za ta ƙirƙiri hukumar zabe ta musamman](https://cdn.legit.ng/images/560x315/3dcc2cb4781ac9ae.jpeg?v=1)
![PDP ta fadi yadda za a dawo da farashin abinci da man fetur kamar lokacin mulkinta](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d647fa0e540d68aa.jpeg?v=1)
![Ganduje ya sa labule da minista da manyan ƙusoshin APC a Abuja, an gano dalilin zaman](https://cdn.legit.ng/images/360x203/895314f9cf5d9ee2.jpeg?v=1)
![Jerin gwamnoni 13 da suka fara gaggawar shirya zabe bayan hukuncin Kotun Ƙoli](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5919a15325415842.jpeg?v=1)
!["Ya na batawa kansa lokaci ne," Tsagin NNPP ya zargi Kwankwaso da makircin kwace jam'iyya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/db95cba17b615aeb.jpeg?v=1)
![Riga malam masallaci: An hango allon kamfen Bola Tinubu na zaben 2027](https://cdn.legit.ng/images/190x107/27d5b733b2ff7277.jpeg?v=1)
Yan Najeriya na tsaka da bayyana rashin gamsuwa da yadda Bola Tinubu ke mulkar kasar, sai ga shi an fara shirye-shiryen ya sake tsayawa takara a 2027.
![Ana shirin zanga zanga, shugaban malaman Izala ya fadi wanda za su zaba a 2027](https://cdn.legit.ng/images/190x107/da21d60a27230c20.jpeg?v=1)
Shugaban Malaman kungiyar Izala Sheikh Ibrahim Jalo Jalingo ya bayyana cewa za su sake zaben tiketin Musulmi da Musulmi a zaben shekarar 2027 mai zuwa.
![Sabuwar tafiya: Hotunan yadda Kwankwaso ya kaddamar da sabon tambarin NNPP a Abuja](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ec73776d0f04451a.jpeg?v=1)
Jam'iyyar NNPP ta kaddamar da sabon tambarin jam'iyya yayin da ta sha kaye a zaben 2023 da ya gabata bara. An bayyana dalilin sauya tambarin baktatan.
!["Tinubu zai kife a 2027: Jigon APC a Kano ya gargadi shugaban kasa kan zabe](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2f73d2327915b47d.jpeg?v=1)
Jigon jam'iyyar APC a Kano, Dan Bilki Kwamanda ya yi martani kan kura-kuran da gwamnatin Bola Tinubu ke aikatawa a Najeriya inda ya ce zai samu matsala a zabe.
![Atiku, Obi, Kwankwaso: Kungiya ta faɗi ɗan takarar da zai iya ƙwace mulki hannun APC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/224f74b33f1ef27f.jpeg?v=1)
Kungiyar matasa masu goyon bayan Atiku, NYFA, ta ce tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar zai kawo sauyi ga al’ummar kasar idan ya zama shugaban kasa.
![Samoa: Gwamnati ta magantu kan ikirarin 'yan Arewa za su guji Tinubu a 2027](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9c36998da3cf9b3c.jpeg?v=1)
Yan Arewa da dama sun fara dawowa daga rakiyar Shugaba Bola Tinubu bayan samun rahoton sanya hannu a yarjejeniyar Samoa wanda ya sabawa al'adu da addini.
![Kotu ta dauki mataki kan shari'ar neman tumbuke Ododo daga kujerar gwamna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/706328002bfe3730.jpeg?v=1)
Kotun Daukaka Kara ta tanadi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan Kogi da Murtala Ajaka na SDP ke kalubalantar Gwamna Usman Ododo na jam'iyyar APC.
!["Za ki gane shayi ruwa ne": Ministan Tinubu ya sha alwashin kayar da Sanata a 2027](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a97c33cd0f73ac74.jpeg?v=1)
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya sha alwashin hana sanatar Abuja, Ireti Kingibe dawowa Majalisar Dattawa a Najeriya kan kalamanta game da jagorancinsa a birnin.
![Hukuma ta sanya ranar zaben kananan hukumomi ana cikin takaddama a Rivers](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5639180313a9cb91.jpeg?v=1)
Hukumar zabe mai zaman kanta ta a jihar Rivers (RSIEC) ta sanya ranar da za ta gudanar da zaben shugabannin kananan hukumomi 23 da ake fadin jihar.
Zaben Najeriya
Samu kari