Latest
Wasu manema labarai sun kira lambar tsohon ministan domin neman karin bayani daga gare shi amma bai samu damar amsa kiransu ba. Dalung, tsohon ministan Buhari daga jihar Filato, bai samu damar koma wa kan kujerarsa ta minista ba
Mun kawo maku Kasashe 5 tare da Najeriya da su ka rasa damar zuwa Amurka su tare da kuma duk abin da gwamnatin Trump ta ke nufi da sa Najeriya takunkumin takardun biza.
‘Yan Majalisun Amurka ba sa goyon-bayan hana Najeriya ziyarar kasar. Yanzu haka Shugabar majalisa za ta kawo kudiri a majalisa da zai yi fatali da shirin Shugaba Trump.
Har yanzu dai kusan an yi shiru game da wadanda su ka kashe babban Malamin addini a Arewa. Tun a 2014 aka kashe Muhammad Auwal Adam Albanin Zariya.
Wasu manyan PDP su na kokarin tsige Shugaban jam’iyya, Uche Secondus kafin wa’adinsa domin shiryawa 2023. ‘Yan adawar Yankin Kudu maso Yamma ne su ka fara huro wannan wuta.
Mun fahimci cewa babu ruwan ‘Yanuwan Obasanjo da shari’ar da za ayi da shi a kotu. Mutanensa sun kai Obasanjo da Kaninsa da Matarsa kara a kotu kwanan nan.
Ministan sadarwa da tattalin arziki da ya dogara da fasahar zamani, Dr Isa Ali Pantami ya sanar da cewa tabbatar da tsarin Integrated Payroll and Personel Information System (IPPIS) ya sa an bankado ma'aikatan bogi har 6,000 a gwa
Hakan na kunshe ne a cikin wata wasika mai dauke da sa hannun Samuel Y. Obochi, mataimakin rijistara mai kula da yada labarai da aiyuka na musamman. Kazalika, hukumar kwalejin ta dakatar da wani shugaban 'sashe', da ba a bayyana
Kwamanda, dan gani kashenin shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya ce ko kadan bai kamata Ganduje da Abbas su aikata hakan ba saboda biyan bukatar kashin kansu ba, tare da bayyana hakan a matsayin cin amanar jam'iyya da kuma yi mata
Masu zafi
Samu kari