Latest
Gawurtaccen Lauya Femi Falana SAN ya ce saboda asibitocin Najeriya sun koma wajen ajiye gawa shiyasa Buhari ya ke zuwa ketare domin ganin Likita.
A wani rahoton da ya fita cikin kwanakin nan, kungiyar masu binciken kasuwa ne suka jagoranci hakan. Kamar yadda rahoton ya bayyana, shan giya a Afirka anyi kiyasin ya kai kashi 5 a hauhawa tsakanin 2015 zuwa 2020...
Rundunar 'yan sandan jihar Imo ta tabbatar da kama wani mai hada magani da ma'aikatansa a kan zargin yi wa wani mutum dukan mutuwa a Owerri. Mai magana da yawun rundunar, SP Orlando Ikeokwu, ya ce lamarin ya faru ne a yanzkin Umuu
Wani ‘Dan damfaran da ake nema ruwa a jallo ya shiga hannun EFCC bayan wata da watanni. Ana kama shi, ya jefa ATM da Layin wayar SIM a masai saboda wahalar da shari’a.
Wata mata mazuniyar London wacce asalinta ‘yar Najeriya ce ta gurfana a gaban kotu da bukatar a tsinke aurenta mai shekaru biyu. Matar ta ce hakan ya biyo bayan ‘gasa’ da mijin ke son yi da ita don yana koyon irin aikinta...
An cire Ahmad Lawan, an nada wanda zai jagoranci kwamitin sulhun APC, Saboda ana zargin cewa Ahmad Lawan da Idris Wase manyan Magoya-bayan Adams Oshiomhole ne.
Dalibai da malaman da mummunar gobarar da aka yi a makarantar sakandiren gwamnati da ke Kawo Kaduna sun samu tallafi daga Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya a majalisar dattijan Najeriya, Sanata Uba Sani. Legit,ng ta gano cewa
A ranar Juma’a, 7 ga watan Fabrairu ne rundunar sojin Najeriya ta yankewa wasu sojoji uku hukuncin zaman gidan yari na shekaru 10 a kan laifin kisan kai. Sojojin da aka yankewa hukuncin sun hada da Manjo Akeem Oseni, manjo Ogbemud
Rundunar Yansandan Najeriya reshen babban birnin tarayya Abuja sun ceto wasu mutane hudu da miyagun yan bindiga suka yi garkuwa dasu a Abuja a ranar Litinin, 10 ga watan Feburairu.
Masu zafi
Samu kari