Latest
Cibiyar lafiya ta duniya (WHO), ta sauya wa mummunan cutar nan da ta fito daga birnin Wuhan a kasar China a ranar Juma’a, 11 ga watan Fabrairu suna.
Shettima ya bayyana haka ne cikin wata gajerar sanarwa daya wallafa a shafinsa na kafar sadarwar zamani ta Facebook da yammacin Talata, 11 ga watan Feburairu, inda yace tabbas an samu karuwar hare haren Boko Haram a yan kwanakin n
Wani kwamandan rundunar sojin Najeriya, Janar Abdul Kalifa Ibrahim, ya bayar da tabbacin cewa sojoji sun jajirce a kokarinsu na kamo Shugaban kungiyar yan ta’adda na Boko Haram, Shekau.
Mummunar gobara ta barke a wani sassa na filin sauka da tashin jiragen sama na Sam Mbakwe Intarnational Cargo da ke Owerri a jihar Imo. Babbar manajar hukumar filayen sauka da tashin jiragen sama ta Najeriya, Henrietta Yakubu, ta
A cikin wata sanarwa da ta fito ranar Talata daga ofishin Zailani Bappa, mai taimaka wa gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, a kan harkokin sadarwa da yada labarai, ya bayyana cewa shugaban kwamitin, Ahmed Gusau, ne ya sanar da
Wani dan kasuwa a jihar Kaduna mai sun Alhaji Ibrahim Musa Gashash wanda aka fi sani da Sardaunan Matasa ya maka rundunar sijin Najeriya, shugaban rundunar, kwamandan runduna ta daya tare da daraktan hukumar jami'an tsaro ta farar
Rundunar sojin Najeriya Najeriya ta musamman mai suna Operation Safe Haven sun kama wasu wadanda ake zargin 'yan Boko Haram ne. Rundunar ne masu kula da zaman lafiya a wasu sassa na jihar Filato, Bauchi da kuma jihar Kaduna. Kwama
Omar Al-Bashir zai fuskancin ICC bisa zargin kashe. A dokar Sudan, ba a daure ‘Dan shekara 70, Bashir ya na da shekara 76 a Duniya.
A cikin sanarwar, wacce ta fara aiki nan take, CBN ta bayyana cewa kamfanonin 6 ne kadai suke da lasisi daga gwamnati domin shigo da Kindirmo daga kasashen ketare. CBN ta ce bata bawa wani Kamfani takardar shahada mai alamar 'M'
Masu zafi
Samu kari