Latest
Kamfanin watsa wutar lantarkin Nigeria ta sanar da yan Nigeria dasu shirya da karin kudin wutar lantarki na da watan Afrilu domin samun walwalar wutar.
Hukumar lura da ingancin abinci da magani wato NAFDAC ta gargadi yan Najeriya kan shan shayi a teburin masu sayar da kayan karin kumallo da aka fi sani da Masu shayi.
Wani mutum da ake zargi da amfani da maganin karin kuzari ya mutu a wani otal da ke Onitsha a jihar Anambra. Kamar yadda rahoton ya bayyana, mutumin ya isa dakin otal din a Onitsha tare da wata budurwa amma sai budurwar ta fito ta
Kungiyar kwadago da kungiyar lauyoyin Najeriya sun nuna rashin amincewa da shugaban kasa Muhammadu Buhari kan cewa da ya yi kudin da ake biyan yan majalisa bai fi karfin aikin da suke yi ba.
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya kwatanta kansa da gwamna mai cike da mu'ujiza. Gwamnan da ya zanta da manema labarai a Abuja a jiya Lahadi, ya tuna kalubalen da ya fuskanta kafin ya samu hakkinsa. An rantsar da gwamnan ne a r
Biyo bayan tabarbarewar lamura a masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, wani kwamitin da yan wasan suka kafa ya dauki aniyar yin gagarumin gangami na addu’o’i tare da azumi.
Yayinda ake cigaba da tattaunawa kan wanda jamiyyar All Progressives Congress, APC za ta baiwa tikitin takarar kujerar shugaban kasa a shekarar 2023, gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa kudu ya kamata mulki
Tsohon kakakin majalisar dokokin jahar Edo kuma jigo a jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Mista Thomas Okosun, ya yi martani ga rikicin da ke wakana a tsakanin Adams Oshiomhole da Gwamna Godwin Obaseki.
Wata babbar kotun tarayya da ke zama a Abuja ta ba da umarnin damko manajan hukumar yin katin dan kasa, NIMC, Jamila Muhammad, sakamakon kin bayyana da tayi gaban kotu a kan zarginta da ake da rashawa.
Masu zafi
Samu kari