Latest

Hisbah ta kama wata mata da ke auren maza biyu a Kano
Hisbah ta kama wata mata da ke auren maza biyu a Kano
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Wata matar aure maisuna Hawa Kulu mazauniyar unguwar Mariri a jihar Kano ta shiga hannun hukumar Hisbah bayan an kama ta da laifin auren maza biyu a lokaci daya. Da farko da matar na zaune da mijinta na farko ne amma sai ciwo mai