Latest
Wasu mazauna gidan yari guda biyu sun tsere daga kurkukun garin Sapele na jahar Delta bayan barkewar wani kazamin rikici da yayi sanadiyyar harbin mutane 5.
Fadar shugaban kasa ta yi magana a kan masu yunkurin siyasantar da mace-macen da ake yi a jihar Kano. Ta ce babu lokacin batawa don cimma wasu burikan siyasa a
Tun a makon da ta gabata ne al’ummar jahar Kano suka shiga cikin halin fargabar bayan samun mace macen mutane da dama a jahar cikin yan kwanaki kadan ba tare da
Bayan kwana daya tak da rasuwar fitaccen jarumin Bollywood, Irrfan Khan, mun samu labarain mutuwar jarumi Rishi Kapoor. Rishi Kapoor ya kwashe shekaru cif yana
Ministan Kudi, Zainab Ahmed cikin sanarwar da ta fitar ya nuna cewa jihohin da suka amfana da tallafin sun hada da bia, Adamawa, Bauchi, Benue, Delta, Edo, Ekit
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai ya bayyana wassu sharudda da yace dole a cike su kafin ya sassauta dokar hana zirga-zirga ta jihar Kaduna wacce aka
A mace-macen da aka fuskanta a jihar Kano, jinsin maza ne suka kwashe kashi 91 cikin dari, bincike ya bayyana. Kamar yadda binciken da jaridar The Cable ta gani
Babban limamin Masallatan biyu masu daraja a addinin Musulunci na Makkah da Madina, Sheikh Abdul Rahman Al-Sudai ya bayyana cewa nan bada jimawa za’a bude masal
Gwamnatin jahar Katsina a karkashin jagorancin Gwamna Aminu Bello Masari ta sanar da garkame kananan hukumomin Musawa, Kankia da kuma Matazu sakamakon bullar cu
Masu zafi
Samu kari