Latest
Shugaban kwamitin kar ta kwana a kan annobar korona (PTF), sannan sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha, ne ya bayyana hakan ranar Alhamis yayin taron hadi
A ranar Alhamis, 11 ga watan Yuni, 2020, Majalisar dattawa ta amince da jerin sunayen mutane 42 da shugaba Buhari ya zaba matsayin sabbin jakadun Najeriya.
Malaman addini karkashin inuwar United Muslim Foundation (UMS), a ranar Alhamis sun yi taro a Zaria don sake duba sharuddan dage dokar kulle a jihar Kaduna.
An samu mummunan tashin hankali a majalisar jihar Kaduna a ranar Alhamis yayin da dan majalisa mai wakiltar Makera, Dahiru Liman ya kwace sandar majalisar yau.
Sanata Urhoghide ya ce majalisar ba za ta yi jinkirin yin amfani da karfin ikonta ba wajen ba da sammacin damko duk wadanda suka ki amsa goron gayyatar ta.
Jami'an hukumar NSCDC a jihar Borno sun damke wani mutum da ake zargi da samar wa mayakan Boko Haram kayan bukata, kwamandan NSCDC ya tabbatar da faruwar hakan.
Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa 'yan bijilanti ne suka fara kama wani mai suna Umar Isa yana lalata da wani karamin yaro mai shekaru 10 a wani kango a Jalin
Gwamnatin tarayya ta fitar da wasu jerin sharuɗa da za a kiyaye yayin da adadin mutanen da cutar korona ta harba a Najeriya ya kai dubu goma sha uku da 873.
Daya daga cikin malaman kwangilar da abin ya shafa, Dr Saidu Dukawa, tsohon shugaban Hukumar Hisbah ta Kano ya tabbatarwa jaridar Solacebase batun ranar Alhamis
Masu zafi
Samu kari