A labarin nan, za a ji cewa akwai kura a shirin da tsagin Wike na PDP ya ke yi na bude ofishin jam'iyya da aka rufe saboda rikici tsakaninsa da bangaren Turaki.
A labarin nan, za a ji cewa akwai kura a shirin da tsagin Wike na PDP ya ke yi na bude ofishin jam'iyya da aka rufe saboda rikici tsakaninsa da bangaren Turaki.
Jurumar fim a Nollywood Halima Abubakar ta bayyana cewa tana bukatar taimako bayan fama da rashin lafiya da rashin kudin gidan haya. Ta ce bata da lafiya.
A ranar Laraba, 23 ga watan Nuwamba ne aka fara gabatar da shagalin bikin auren fitacciyar jarumar masana'antar shirya fina-finan Hausa, Halima Yusuf Atete.
Shahararriyar jarumar fim Aisha Babandi wacce aka fi sani da Hajara Izzar so ta ce lallai akwai magana mai karfi na aure a tsakaninta da marigayi Mustapha Waye.
Fitaccen jarumin barkwanci Aliyu Muhammad Idris wanda aka fi sani da Ali Artwork ya musanta labarin cewa ya shiga shi’a bayan bayyanar hotonsa da Shiek Zakzaky.
Allah ya karbi ran shahararran dan wasan nan na barkwanci, Malam Sa’idu Ado Gano wanda aka fi sani da suna Bawo a safiyar ranar Laraba, 23 ga watan Nuwamba.
Jarumar Kannnywood, Halima Atete, ya shirya tsaf zata Amarce a ranar 26 ga watan Nuwamban wannan shekarar. Tuni da hotunanta da angonta suka bayyana da birgewa.
Tsohuwar jarum Ummi Rahab, Matar furodusa kuma mawaki Lilin Baba, ta bayyana cewa tana dauke da juna biyu a shafinta na Instagram inda tace a taya ta murna.
Fitacciyar jarumar fina-finai Raham Sadau, tayi martani ga matashin da yayi ikirarin cewa zai iya siyar da gonar gadonsa saboda ita don ta saka Kyakyawan hoto.
Kotun Shari'ar Musulunci dake zama a Magajin Gari, Kaduna sun amince da shiri. Sulhu tsakanin jaruma Hadiza Gabon da Bala Usman, ta ɗage zaman zuwa 15 ga wata.
Labari mai dadi da Legit.ng Hausa ke samo muku shi ne na fitar katin daurin auren Jaruma Rukayya Umar Dawayya da masoyinta Alhaji Isma’ila Na’Abba Afakallahu
Labaran Kannywood
Samu kari