Muhammad Malumfashi
20389 articles published since 15 Yun 2016
20389 articles published since 15 Yun 2016
Udom Emmanuel na kuka a kan rashin kudin yi wa Atiku Abubakar kamfe da kyau. Takarar PDP na shugaban kasar tana ganin matsala saboda yadda aka ki fito da kudi.
Sojoji da suka je maganin masu tada zaune tsaye sun shiga fada da matasa. Ba wannan ne karon farko da aka samu irin wannan takaddama a yakin kudu maso gabas ba.
Kabiru Garba Marafa ya fadawa Asiwaju Bola Tinubu cewa Jam’iyyar APC ta ci zabe ta gama a Zamfara, ba a maganar ‘Yan adawan da za su iya yakar su a zaben 2023.
‘Yan bindiga sun sake garkuwa da mutane, hakan na zuwa ne kwanaki bayan dauke wasu gona. Har yanzu ana fama da matsalar kashe-kashe da satar mutane a Zamfara.
Sababbin salon da sojoji da sauran dakaru suka dauka yana taimakawa. Janar Babagana Monguno wanda shi ne Mai bada shawara a kan sha’anin tsaro ya fadi haka
Za a ji cewa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu yana harin kuri’u miliyan 15 daga mutanen Kudu maso yamma. Manyan Yarbawa 10, 000 za su marawa takarar Bola Tinubu baya.
An yi ram da wasu ‘yan kasar waje hudu dauke da miyagun kwayoyi. Jami’an Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya ta sanar da haka.
Masu tofa albarkacin bakinsu na tayi a Twitter. Akwai masu ganin Rabiu Musa Kwankwaso zai bata ruwa ne ba domin ya sha a 2023, Bashir El-Rufai ya yi sharhinsa.
An sake samun Gwamnan da ke neman raba gari da Atiku Abubakar a zaben 2023. PDP ta aika wata tawaga ta musamman da nufin a iya shawo kan Gwamnan jihar Bauchi.
Muhammad Malumfashi
Samu kari