Muhammad Malumfashi
20205 articles published since 15 Yun 2016
20205 articles published since 15 Yun 2016
Sababbin salon da sojoji da sauran dakaru suka dauka yana taimakawa. Janar Babagana Monguno wanda shi ne Mai bada shawara a kan sha’anin tsaro ya fadi haka
Za a ji cewa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu yana harin kuri’u miliyan 15 daga mutanen Kudu maso yamma. Manyan Yarbawa 10, 000 za su marawa takarar Bola Tinubu baya.
An yi ram da wasu ‘yan kasar waje hudu dauke da miyagun kwayoyi. Jami’an Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya ta sanar da haka.
Masu tofa albarkacin bakinsu na tayi a Twitter. Akwai masu ganin Rabiu Musa Kwankwaso zai bata ruwa ne ba domin ya sha a 2023, Bashir El-Rufai ya yi sharhinsa.
An sake samun Gwamnan da ke neman raba gari da Atiku Abubakar a zaben 2023. PDP ta aika wata tawaga ta musamman da nufin a iya shawo kan Gwamnan jihar Bauchi.
Bola Tinubu ya yi bayanin abin da ya sa bai halarci zaman da aka yi da masu takara ba. Sanarwar ta fito ta ofishin Kakakin Kwamitin yakin zaben shugaban kasa.
‘Dan takaran PDP, Atiku Abubakar da kuma Asiwaju Bola Tinubu mai neman mulki a APC ba su cikin wadanda suka halarci zaman da aka yi da masu neman takara a jiya.
Duk da babu jituwa tsakanin Atiku Abubakar da wasu Gwamnonin jihohin PDP, amma an fahimci cewa duk wannan rigima, Bola Tinubu bai cikin lissafin Okezie Ikpeazu
An fara biyan kishiyar ASUU albashinsu, gwamnatin tarayya ba za ta biya ‘yan kungiyar ASUU ba saboda akwai dokar da tace babu albashi ga wanda bai yi aikinsa ba
Muhammad Malumfashi
Samu kari