Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Gwamnan jihar Imo, Rochas Okorocha ya bayyana sakin yan matan Dapchi da yan Boko Haram suka sace a jihar Yobe a matsayin nagartaccen shugabanci a karkashin shugaban kasa Muhammadu Buhari saboda jajircewa da yayi.
Tun zuwansa ziyarar aure a Najeriya, inda aka yi auren diyar abokinsa Dangote, Bill GAtes yana ta samun karramawa da zagayawa domin duba hanyoyi da zai taimakawa NAjeriya da ma zuba jari, tare da abokin nasa Aliko Gote mafi kudi..
Rundunar yan sandan jihar Edo sun kashe wani mai garkuwa da mutane a lokacin wani musayar wuta a Benin, babban birnin jihar Edo.Kwamishinan yan sandan jihar yace sun kashe dan ta’addan ne a safiyar jiya, Talata , 21 ga watan Maris
Shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki yayi martini ga sakin wasu daga cikin yan matan Dapchi a jihar Yobe bayan yan Boko Haram sun sace su. Da farko NAIJ.com ta rahoto cewa yan ta’addan sun saki yan matan a ranar Talata.
Hotuanan wasu daga cikin yan matan makarantar Dapchi da Boko Haram suka saki bayan gwamnatin tarayya ta sanya baki sunbayyana. An sace yan matan makarantar ne daga makarantar kimiya wato Government Girls Science Technical College.
Kungiyar sarakunan Anambra ta tsakiya ya taya al’umman Dapchi dake jihar Yobe farin ciki kan sakin wasu daga cikin yan matan makarantar yankin da aka sace. Shugaban kungiyar, Igwe Chukwuemeka Ilouno, ya bayyana hakan ga NAN.
Wani hoto mai ban mamaki ya billo bayan sakin yan matan makarantar Dapchi da Boko Haram suka yi. A cikin hoton an nuno al’umman garin Dapchi na dagawa yan ta’addan hannu a yayinda suke kokarin barin garin na Dapchi.
Gwamnatin Adamawa ta nuna farin ciki kan sakin yan matan makarantar Dapchi da Boko Haram suka yi. Da yake magana ga manema labarai kan ci gaban, kwamishinan bayanai Ahmad Sajoh yace labara ne mai dadi ga gwamnatin.
Shugaban kungiyar Arewa Consultative Forum (ACF), Ibrahim Ahmadu Coomassie, ya bayyana cewa Najeriya bazata rayu ba idan babu arewa saboda haka ya zama wajibi akan shugabannin yankin da su ceto arewa daga ayyukan batanci.
Aisha Musa
Samu kari